Zaben Najeriya
Yan Najeriya na tsaka da bayyana rashin gamsuwa da yadda Bola Tinubu ke mulkar kasar, sai ga shi an fara shirye-shiryen ya sake tsayawa takara a 2027.
Shugaban Malaman kungiyar Izala Sheikh Ibrahim Jalo Jalingo ya bayyana cewa za su sake zaben tiketin Musulmi da Musulmi a zaben shekarar 2027 mai zuwa.
Jam'iyyar NNPP ta kaddamar da sabon tambarin jam'iyya yayin da ta sha kaye a zaben 2023 da ya gabata bara. An bayyana dalilin sauya tambarin baktatan.
Jigon jam'iyyar APC a Kano, Dan Bilki Kwamanda ya yi martani kan kura-kuran da gwamnatin Bola Tinubu ke aikatawa a Najeriya inda ya ce zai samu matsala a zabe.
Kungiyar matasa masu goyon bayan Atiku, NYFA, ta ce tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar zai kawo sauyi ga al’ummar kasar idan ya zama shugaban kasa.
Yan Arewa da dama sun fara dawowa daga rakiyar Shugaba Bola Tinubu bayan samun rahoton sanya hannu a yarjejeniyar Samoa wanda ya sabawa al'adu da addini.
Kotun Daukaka Kara ta tanadi hukunci kan shari'ar zaben gwamnan Kogi da Murtala Ajaka na SDP ke kalubalantar Gwamna Usman Ododo na jam'iyyar APC.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya sha alwashin hana sanatar Abuja, Ireti Kingibe dawowa Majalisar Dattawa a Najeriya kan kalamanta game da jagorancinsa a birnin.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta a jihar Rivers (RSIEC) ta sanya ranar da za ta gudanar da zaben shugabannin kananan hukumomi 23 da ake fadin jihar.
Zaben Najeriya
Samu kari