Zaben Najeriya
Fitaccen shugaban matasan Najeriya kuma kwararre a bangaren sufurin jiragen sama, Kwamared Isaac Balami ya fita daga jam'iyyar APC ya koma Labour Party, LP.
Kakakin kwamitin yakin neman zaben shugaban kasa na APC), Festus Keyamo, ya ce yan Najeriya na fama da tsananin yunwa da basa la’akari da addininsu a 2023.
Mun yi rubutu a kan siyasar 2023, mun duba yadda dokar NotTooYoungToRun tayi tasiri. Za a ga Matasa sun samu titikin shiga takarkaru a zabukan shekara mai zuwa.
Tsohon shugaban ƙasa, Dakta Goodluck Ebele Jonathan, ya gargaɗi yan Najeriya ka da su yi kuskuren zaben shugabanni masu kashe mutane don cimma burinsu a 2023.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Labour Party, LP, Peter Obi da abokin takararsa Datti Baba-Ahmed sun ziyarci Mai Girma Sarkin Kano, Aminu Ado Bayero. Obi
Jam'iyyar All Progressive Congress, APC, a nada wasu fitattun jaruman masana'antar fina-finan kudancin Najeriya, Nollywood, a matsayin mambobin kwamtin kamfen.
Shugaban kungiyar yakin neman zaben takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP, Udom Emmanuel, ya jadada bukatar da ke akwai na mutane su rika cika alkawarin su.
Ambasada Jake Epelle, wanda ya kafa gidauniyar zabiyoyi, ya shawarci ‘yan takara da jam’iyyun siyasa a babban zabe mai zuwa na 2023 da su tabbatar da sanya su.
Mutum hudu cikin wadanda za su yi takara a zaben 2023 karkashin jam'iyyar New Nigeria Peoples Party, NNPP, a Jihar Osun, a ranar Laraba sun bayyana goyon bayan
Zaben Najeriya
Samu kari