Zaben Najeriya
Idan dai za a iya tunawa dai tsohon jigo a jam’iyyar APC, Adamu Garba, ya kamata ya kasance cikin ‘yan takarar shugaban kasaN, amma ya janye daga takarar, inda
Mataimakin shugaban kasa Farfesa Yemi Osinbajo ya taya jagoran jam’iyyar APC na kasa, Bola Tinubu murnar nasarar da ya samu a zaben fidda gwani na shugaban kasa
Sakamakon wasu dalilai masu yawa, mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo, ya sha mugun kaye a zaben fidda gwani na jam'iyyar APC da aka yi a Abuja.
Awanni kafin fara gangamin taron jam'iyyar Social Democratic Party (SDP) a ranar Laraba a Eagle Square a Abuja, yar takarar shugaban kasa, Cesnabmihilo Dorathy
Tauraron mawaki, Timi Dakolo, ya bayyana bacin ransa tare da nuna rashin jin dadinsa ga jam’iyyar APC mai mulki da ta yi amfani da wakarsa ta Great Nation a lok
A yayu Litinin, 6 ga watan Yunin 2022 ne jam'iyyar APC ta ke gudanar da zaben fitar da gwani cikin 'yan takarar shugabancin kasa na jam'iyyar APC mai mulki.
Cikin sabbin masu zabe 34,000 da suka yi rajista daga watan Yuni zuwa Disamba a Legas, 3,000 kawai suka karbi katin zabensu na dindindin (PVC) a cewar kwamishin
Wani bidiyon da ya yi yawo a shafukan sada zumunta ya nuna lokacin da dan takarar shugaban kasa a APC kuma gwamnan Kogi ya yi wani abin da bai dace ba ga Adamu.
Chinedu Nwajiuba, kanin 'dan takarar shugabancin kasa a karkashin jam'iyyar APC, Emeka Nwajiuba, ya yi bayanin dalilin da ya hana ya yayansa halartar zaben.
Zaben Najeriya
Samu kari