Zaben Najeriya
Jam'iyyar Labour Party (LP), tayi kira ga magoya bayan ta kan su tabbatar cewa, ƴan takarar ta kawai suka zaɓa a zaɓen gwamnoni na ranar Asabar mai zuwa...
Usman Alkali Baba, IG na rundunar yan sanda ya ce an kama a kalla mutane 203 kan laifuka daban-daban masu alaka da zabe yayin zaben ranar Asabar 25 ga Fabrairu.
Wata babbar fasto a birnin tarayya Abuja, Sarah Omakwu ta ɗauki zafi inda ta bayyana cewa Bola Tinubu na jam'iyyar APC ba shi bane sabon shugaban ƙasar Najeriya
Kafin babban zaben shugaban kasa na 25 ga watan Fabrairu, mutane da dama sun yi ta neman Kwankwaso da Peter Obi su yi hadaka don kwace mulki amma suka gaza.
Ana kulle-kullen kashe ‘Dan takaran Gwamnan Legas a jam’iyyar LP. Bode George wanda jagora ne a PDP ya ce akwai shirin da ake yi na kashe Gbadebo Rhodes-Vivour
Ibrahim Bello Mohammed yana cikin zababbun ‘yan majalisar wakilan tarayya a 2023. Matashin ya lashe zabe a PDP, zai tafi Majalisar Wakilai yana Mai Shekara 27.
Tun kafin a rantsar da shi a ranar 29 ga watan Mayu, kungiyoyi sun fara kamun kafa don samun mukamai a gwamnatin zababben shugaban kasa, Asiwaju Bola Tinubu.
Wani matashi daga jihar Katsina ya fara tattaki akan keke, daga Katsina zuwa jihar Legas domin taya zaɓaɓen shugaban ƙasa, Tinubu, murnar cin zaɓen da yayi.
Jam'iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) ta gargaɗi shugabannin ta da mambobin ta kan yin haɗaka da wasu jam'iyyun domin lashe zaɓen gwamnoni da dake tafe.
Zaben Najeriya
Samu kari