Zaben Najeriya
Muhammadu Buhari ya nuna hukumar INEC ba za ta canza lokacin zabe ba, shugaban kasa ya fadi haka da ya hadu fastoci a inuwar kungiyarsu ta CBCN a Aso Rock.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa, INEC, ta bayyana cewa tayi wa 'yan Najeriya 93,469,008 rijistar zaben 2023 mai gabatowa. Maza ne ke da kaso mafi yawa.
Shugaban jam'iyyar Labour Partya watu LP na jihar Legas, Kayode Salako, ya sauka daga kan kujerarsa, yace zai maida hankali kan takarar majalisa da ya ke nema.
Gwamnatin tarayya ta jaddada cewa babu gudu babu ja da baya za a yi zaben 2023 kuma hukumomin tsaro na cikin gida sun shirya tsaf domin aiwatarwa da hakan.
Kungiyar kiristocin Najeriya ta shawarci matasa a kasar a kan kada su yarda su siyar da kuri'unsu ga mayaudara yayin da babban zaben 2023 ke kara gabatowa.
Mataimakin 'dan takarar shugabancin kasa na jam'iyyar LP, Yusuf Datti Baba-Ahmed, ya rushe da kuka a shirin TV kan zagin mahaifinsa da jama'a ke yi a siyasa.
Yar takarar shugaban kasa na jam'iyyar Allied People’s Movement (APM), Ms Chichi Ojei, ta ce tana da kwarin gwiwa cewa itace za ta yi nasara a babban zaben 2023
Bola Tinubu, dan takarar shugaban kasa na APC ya shawarci yan Najeriya da su yi watsi da duk wasu alkawara da abokin hamayyarsa na PDP, Atiku ya daukar masu.
Bola Ahmed Tinubu, ‘dan takarar kujerar shugabancin kasa a jam’iyyar APC, ya gwada gwanintarsa a fagen rawa duk cikin murnar da yayi ganin jama’ar sa a Kano.
Zaben Najeriya
Samu kari