Zaben Najeriya
Abin Ban Nan Cike Yake da Takaici Cocin Gidan Gwamnati Ta Asoroko Za'a Rufe ta Na Tsawon Shekaru Hudu Batare da wani ya Shiga Yayi Bauta A cikinta ba - Okowa
Jam'iyyar Social Democratic Party (SDP) ta ce ba za ta tafi kotu ba don kallubalantar sakamakon zaben shugaban kasa na ranar 25 ga watan Fabrairun shekarar 2023
Jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ta haɗe da wasu jam'iyyun adawa 9 a jihar Ogun domin kawo ƙarshen mulkin gwamnan APC, Dapo Abiodun a jihar ta Ogun.
Sanata mai wakiltar Bauchi ta Kudu a majalisar dattawa a ƙarƙashin inuwar jam'iyyar NNPP ya fice daga jam'iyyar zuwa PDP, bayan yasha kashi a zaɓen sanata.
Sarki Mohammed VI, na kasar Morocco ya shiga jerin shugabannnin kasashe na duniya da suka mika sakon taya murna ga zababben shugaban kasar Najeriya, Bola Tinubu
Uwargidan shugaban ƙasa Muhammadu Buhari, Aisha Buhari, tayi kira ga ƴan Najeriya da su yarda da nasarar da Bola Tinubu ya samu a zaɓen shugaban ƙasan Najeriya.
Jam'iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) tayi kiran da a soke zaɓen shugaban ƙasa na 2023, wanda hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa (INEC) ta gudanar..
Ka da Kada Ka Kuskura Kace Wai Zaka Haɗa Gwamnatin Haɗaka Inji Tanko Yakasai Zuwa ga Zababben Shugaban Kasar Najeriya Bola Ahmed Tinubu Bayan Kiranye Kiranye
Uwargidan shugaban ƙasa Muhammadu Buhari, Aisha Buhari, ta taya Bola Tinubu murnar samun nasarar da yayi a zaɓen shugaban ƙasan Najeriya, wanda aka gudanar.
Zaben Najeriya
Samu kari