Jihar Ekiti
Yayin da ake cigaba da cece-kuce da zarge-zarge kan zaben fidda gwani da APC ta shirya yau, wasu tsagerun sun buɗe wuta a iska domin tarwatsa mutanen wurin.
Mambobin jam'iyyar APC mai.mulkin jihar Ekiti, sun ɓarke da zanga-zangar adawa da zaɓen fitar da gwani da jam'iyya ta shirya gudanarwa yau Alhamis, sun ce aa.
Gabanin zaben Ekiti, an kama wasu 'yan daba dauke da makamai sun nufi jihar, inda aka kama su da muggan makamai. A halin yanzu dai suna hannun sojojin Najeriya.
Tsohon ɗan takarar gwamna kuma babban jigon APC a jihar Ekiti ya sanar da ficewarsa daga jam'iyya mai mulki, yace zai nemi tikitin takarar gwamna a jam'iyyar AC
Wata kotun majistare da ke zamanta a Ado Ekiti ta ba da umarnin tsare wani mai shekaru 35 bisa zarginsa da kashe mahaifiyarsa bayan samun sabani da suka yi.
Wata babbar kotu dake zamanta a Ado-Ekiti, babban birnin jihar Ekiti, ta yanke wa wani koraren sojan Najeriya hukuncin kisa ta hanyar rataya kan fashi da makami
Wasu tsagerun yan daban siyasa ɗauke da muggan makamai sun farmaki Sakateriyar jam'iyyar hamayya PDP a jihar Ekiti, sun lalata muhimman abubuwa da ginin wurin
Jami’an hukumar NSCDC na jihar sun samu nasarar kama wani mai tsaron shago, Tobiloba Olayinka, bisa zarginsa da shirya kulle-kullen garkuwa da mai shagon da yak
Gwamna Kayode Fayemi na jihar Ekiti, ya rantsar da sabbin ciyamomin kananna hukumomi 16 da kuma yankunan da ya kirkira don sama da cigaba 19 a ranar Talata.
Jihar Ekiti
Samu kari