Jihar Ekiti
Shugaban kasa Buhari ya taya dan takarar gwamnan jihar Ekiti a karkashin inuwar Jam'iyyar All Progressives Congress (APC), Biodun Oyebanji, murnar lashe zabe.
Magoya bayan sabon gwamnan jihar Ekiti, Abiodun Oyebanji na jam'iyyar APC sun fada tsananin murna, annashuwa tare da shagali a ranar Lahadi yayin da abokansa.
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa INEC ta bakin bauturen zaɓen gwamnan Ekiti. ya sanar da ɗan takarar APC, Oyebanji a matsayin wanda ya samu nasara a zaɓen.
Hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta (INEC) ta ayyana Biodun Oyebanji na jam’iyyar All Progressives Congress (APC) a matsayin wanda ya lashe zaben jihar Ekiti.
Biodun Oyebanji, tsohon sakataren gwamnatin jihar Ekiti, ya tabbata wanda ya lashe zaben gwamnan jihar Ekiti.Kayode Oyebode, baturen zaben ya sanar da sakamako.
A yau Asabar, sama da mutum 749,000 ne a jihar Ekiti za su yanke hukuncin wanda zai gaji Gwamna Kayode Fayemi a zaben da babu shakka za a matukar fafatawa.
Kemi Elebute-Halle, yar takarar gwamna na jam'iyyar Action Democratic Party (ADP) a jihar Ekiti, ta yi ikirarin cewa wasu jam'iyyan siyasa suna siyan kuri'un ma
Ekiti - Jami'an Hukumar yaki da rashawa da yi wa tattalin arzikin kasa ta'annarti EFCC, ta kama wasu mutane da ake zargi da hannu wurin siyan kuri'u a zaben gwa
An ji karar harbin bindiga daga fadar sarkin Ifaki, garin su Cif Segun Oni, dan takarar gwamna na jam'iyyar Social Democratic Party (SDP) a zaben Ekiti da ke gu
Jihar Ekiti
Samu kari