Jihar Edo
Kotun ɗaukaka ƙara ta tabbatar da nasarar da ɗan majalisar jam'iyyar All Progressives Congress (APC) ya samu a jihar Edo a zaɓen ranar 25 ga watan Maris.
Peter Obi ya ce Nigeria na cikin talauci ne sakamakon rashin samun shuwagabanni na-gari. A cewarsa bai kamata ana talauci a Nigeria ba la'akari da albarkatun kasar
Kotun sauraron kararrakin zabe ta tsige dan majalisar jam’iyyar PDP, Destiny Enabulele, wanda ke wakiltar mazabar Ovia ta kudu maso yamma a jihar Edo.
Wani jirgin ruwa da ya ɗauko mafi akasari mata da kananan yara ya gamu da hatsari a yankin ƙaramar hukumar Ovia ta kudu maso yamma a jihar Edo ranar Alhamis.
Master Gold Oviota Ajagun, ɗan shekara 16 a duniya wanda ya zama zakaran gwajin dafi a jarabawar JAMB ya ɗaga kujerar kakakin majalisar dokoki na kwana 1.
A nan za ku ji jerin wasu Jihohin da Gwamnoninsu su ke rigima da Mataimakansu a halin yanzu. A binciken da mu ka yi, kusan duka jihohin daga Kudu su ke.
Mataimakin gwamnan jihar Edo, Philip Shaibu, ya koma sabon ofishin da aka canja masa a wajen gidan gwamnati kuma ya fara da gudanar da taron addu'o'i.
Hukumar zabe ta ƙasa INEC mai zaman kanta ta fitarda cikakken jadawalin zaben gwamnoni a jihohin Edo da Ondo wanda zai gudana a shekara mai zuwa 2024.
Tsohon Ministan ayyuka a Najeriya ɗan asalin jihar Edo, Chief Mike Oziegbe Onolememen, ya sanar da ficewa daga jam'iyyar a wata takarda da ya rubuta.
Jihar Edo
Samu kari