Matsin tattalin arziki
Kungiyar masana'antu ta Najeriya watau NPA ta soki shirin hukumar kula da tashohin jiragen ruwa NPA na ƙara haraji da kaso 15%, ta ce ba yanzu ya dace ba.
Dan takarar shugaban kasa a SDP, Adewole Adebayo ya yi kira ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu kan yawan mayar da hankali wajen karbar haraji wajen talakawa.
Hukumar FCCPC ta ce ba ita ke ƙayyade farashin kaya ba, sai dai ta tabbatar da gaskiya a kasuwa, yayin da ta yi kira ga jama'a da su rika mika koken su.
Tsohon shugaban majalisar dattawa, Sanata Abubakar Bukola Saraki da kungiyar NECA sun ce karin harajin FOB na hukumar kwastam zai jawo tashin farashin kayayaki.
Josef Onoh, jigon jam'iyyar APC ya bayyana cewa ikirarin da tsohon shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari ya yi cewa an samu ci gaba a mulkinsa ba gaskiya ba ne.
Gwamnatin tarayya ta fitar da shirin tallafawa mata, miliyan 4.5 a Najeriya. Ministar harkokin mata, Imaan Sulaiman-Ibrahim ce ta bayyana yadda za ba da tallafin.
Tsohon gwamnan Ekiti, Kayde Fayemi ya bayyana cewa shugabannin kasar nan sun gaza sauke nauyin al'umma da ya rataya a wuyansu, kuma dole a gyara.
Gwamnatin Tarayya ta fara tolling a kan titin Abuja-Akwanga-Lafia-Makurdi domin biyan bashin dala miliyan 460.8 da aka karɓa daga China Exim Bank.
Gwamnan jihar Adamawa, Ahmad Umaru Fintiri ya bayyana cewa tsare-tsaren tattalin arzikin gwamnatin tarayya karkashin Tinubu, su na kuntata wa talakawan Najeriya.
Matsin tattalin arziki
Samu kari