Hukumar EFCC
Tsohuwar Ministar jin kai da walwala, Sadiya Umar Farouk ta bukaci karin lokaci kan rashin lafiya da ke damunta bayan Hukumar EFCC ta gayyace ta.
A sakamakon binciken da ake yi a NSIPA, an ci karo da wasu biliyoyi masu yawan gaske. Hukumar EFCC ta gano biliyoyin kudin gwamnati da aka boye a asusun jama’a
Tun ana bin Hajiya Sadiya Umar Farouq da lalama a EFCC, abin na neman ya gagara. Sadiya Umar Farouq ta fusata EFCC, watakila a kudunduno tsohuwar Ministar jin-kai.
Sadiya Farouq, Tsohuwar ministan jin-kai, cigaban matasa ta ki amsa gayyatar da Hukumar yaki da rashawa EFCC ta yi mata kan zargin almundahanar naira biliyan 37.
Hukumar hana yi wa tattalin arziƙin ƙasa ta'annati (EFCC) za ta yi wa tsohuwar ministar tsohon shugaban ƙasa Muhammadu Buhari, tambayoyi kan badakalar N37bn.
Hukumar kula da yi wa masu arzikin kasa ta'annati (EFCCf ta yi caraf da dakatacciyar shugabar hukumar jindadin al'umma ta kasa (NSIPA), Halima Shehu.
Hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa ta'annati (EFCC) ta gayyaci tdohuwar ministar tsohon Shugaba Muhammadu Buhari, kan badakalar N37bn.
Tsohuwar ministar ayyukan jin kai Sadiya Umar-Farouk ta nesanta kanta daga zargin badakalar naira biliyan 37, ta ce ita sam ba ta taba sanin wani James Okwete ba.
Hukumar EFCC ta damke James Okwete, a ci gaba da binciken badakalar naira biliyan 37 a ma’aikatar jin kai. Ana hasashen hukumar za ta iya kama minsita Sadiya Farouk.
Hukumar EFCC
Samu kari