Hukumar EFCC
Gwamnatin jihar Kogi ta fito ta kare tsohon gwamnan jihar, Yahaya Bello, kan zargin karkatar da N100bn da hukumar yaki da rashawa ta EFCC ke yi masa.
Hafsan tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa ya bukaci hadin kan hukumar EFCC wurin dakile masu daukar nauyin ta'addanci domin kawo karshen matsalar.
Hukumar yaki da masu yi wa dukiyar al'umma zagon kasa, EFCC, ta gurfanar da Yahaya Bello a gaban babbar kotun tarayya, bisa zargin ya aikata laifuffuka 17.
Hukumar EFCC ta sake gabatar da wata hujja a gaban kotu wadda ta bayyana yadda tsohon gwamnan CBN, Emefiele ya ba kamfanin matarsa kwangilar biliyoyin Naira.
‘Yan Najeriya sun nuna rashin jin dadinsu kan zargin shiru da EFCC da shugaban kasa Bola Tinubu suka yi akan batun dakatacciyar minister jin kai, Betta Edu.
EFCC ta ana neman Odoh Eric Ocheme da matar tsohon gwamnan babban bankin kasar, shi ake tunanin ya saci sa hannun Muhammadu Buhari taimaka aka yi sata CBN.
Bayan kammala binciken kwakwaf, Gaskiya ta bayyana kan zargin wawure dala miliyan 6.2 daga bankin CBN da aka cire da saka hannun bogi na Buhari a 2023.
Babbar kotun tarayya mai zama a birnin Kano ta yanke hukuncin cewa hukumar yaƙi da rashawa ta jihar Kano ba ta da ikon binciken tsohon Gwamna Ganduje.
Idan tsohon ministan wuta ya yi nasara, za a biya shi diyyar N1bn a kan binciken aikin Mambilla. Lauyoyi sun garzaya kotu a Abuja, sun yi karar AGF da EFCC.
Hukumar EFCC
Samu kari