Hukumar EFCC
Festus Keyamo ya ce EFCC tana binciken kwangilar Nigerian Air ana gudanar da binciken laifi a yanzu. Ana binciken Hadi Sirika a kan kwangilar Nigeria Air.
Hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa ta'annati (EFCC), ta bankado wata kungiyar addini da ke taimakawa barayi wajen karkatar da kudaden sata.
Wani jami’in hukumar EFCC, Kazeem Yusuf, ya shaidawa kotu abin da ya sani game da kudin makamai. Shaidan ya fadawa kotu yadda aka yi wa Najeriya addu’a da N4.6bn
Fitaccen malamin addinin Musulunci, Sheikh Abdul Wasiu Atayese da aka fi sani da Jaqmal ya ce a yanzu babu wani haram inda ya ce malamai ba za su shiga wuta ba.
An gurfanar da tsohon kakakin majalisar jihar Ogun, Olakunle Oluomo, da wasu mutum biyu a gaban kotu bisa zarginsu da karkatar da naira biliyan biyu da rabi.
Ali Bello ya shiga gidan yari saboda zargin satar N3bn. 'Danuwan tsohon gwamna da EFCC ta kama a 2023 ya samu mukami ranar da Yahaya Bello ya bar ofis.
EFCC tana zargin wasu kamfanonin ketare suna da hannu a badakalar kudin wje da aka yi. Godwin Emefiele ya jawo hukumar EFCC tana binciken manyan kamfanoni.
Gwamnan Legas ya bar ofis a asirce, ya tafi bikin da wata mai kudi ta shirya a kasar waje. Makudan kudi sun yi ciwo a wannan biki da aka yi a tsibirin Grenada.
Ola Olukoyede,shugaban hukumar EFCC, na fuskantar barazanar dauri a magarkama. An tattaro cewa Olukoyede da hukumar EFCC sun ki bin wani umurnin kotu.
Hukumar EFCC
Samu kari