Hukumar EFCC
Tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello, ya ce ya fi karfin amsa gayyatar EFCC. Shugaban hukumar ne ya bayyana haka da yake bayani a kan zance da su ka yi ta tarho
Hukumar yaki da yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC) ta sakwe shigar da kara kan tsohon gwamnan babban bankin Najeriya (CBN), Godwin Emefiele.
Shugaban hukumar yaƙi da masu yi wa tattalin arziki zagon ƙasa EFCC, Ola Olukoyede ya ce zai sauka da muƙaminsa matuƙar ba a gurfanae da Yahaya Bello ba.
EFCC ta kama Hadi Sirika, ministan Buhari, bisa zargin salwantar da kudi har naira biliyan 8. Ana zarginsa ne da hada kai da dan uwansa wurin karkatar da kudin
Tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ya bayyana cewa a shirye yake ya gurfana a gaban kotu amma dai yana fargabar za a iya damƙe shi saboda umarnin kotu.
Kungiyar Lauyoyi ta yi zanga zanga a kan yunkurin kama Yahaya Bello da EFCC ke yi. Kungiyar ta ce ya kamata EFCC ta girmama umurnin kotu a kan lamarin
Hukumar yaki da yi wa tattalin arzikin kasa ta'annati (EFCC) ta tsare dan takarar gwamnan jihar Ondo a zaben fidda gwani na jam'iyyar APC, Wale Akinterinwa.
Yan sanda a kenya sun kama shugaban kamfanin Binance, Najeem Anjarwalla bayan tserewa daga Najeriya. Ana shirin dawo da shi kasar nan domin ci gaba da shari'a
Legit Hausa ta tattaro muku abubuwan da ya kamata ku sani game da ma'aikatar jin ƙai tun daga zamanin Sadiya Umar Farouq har zuwa Betta Edu da aka dakatar.
Hukumar EFCC
Samu kari