Kasar waje
Gwammnatin Najeriya ta fitar jerin sunayen wasu mutane 90 da ta ce suna da matukar hadari domin kuwa sun shigo daga wasu kasashen waje da ake zargin akwai Koron
Shugaba Muhammadu Buhari, ya isa kasar Faransa don halartar taron tattalin arzikin kasashen Afrika. An bayyana wasu abubuwan da shugaban zai tattauna akai.
Wasu 'yan Najeriya da dama sun makale a yayin da wani dutse da ke aman wuta ya yi wata fashewa a Tsibirin Carribean. An dauki dama zuwa wasu kasashen makwabta.
Jam'iyyar APC daga kasar Ingila ta bayyana cewa, karya ne ba a yi wata zanga-zangar nuna adawa da shugaba Buhari ba kasar. Sun bayyana gaskiyar yadda lamarin ya
Shugaban kasar Najeriya ya shawarci mata a Najeriya da su yi koyi da Ngozi Okonjo-Iwela. Shugaban ya bayyana haka ne bayan wata ganawa da yayi da Ngozi a fadars
Mataimakin kakakin majalisar wakilai ya caccaki 'yan Najeriya mazauna kasashen waje dake kokarin tsoma baki cikin matsalar tsaro da kasar ke fuskanta yanzu.
Hukumar NYSC ta bayyana sunayen wasu jami'o'i da bata amince da digiri dinsu ba. A cewar hukumar, ba ta amince da daliban jami'o'in su yi bautar kasa ba a 2021.
Shugaban kasar Faransa ya kalubalanci shugabannin Afrika su mayar da hankali kan yakar 'yan ta'adda a yankin Afrika ta yamma. Ya kuma bayyana goyon bayansa.
Ngozi Okonjo-Iweala a yau za ta zama mace ta farko kuma 'yar Afrika ta farko da za ta rike kujerar DG kungiyar ciniki ta duniya (WTO). Yau dai za a nada ta.
Kasar waje
Samu kari