Kasar waje
Wasu 'yan Najeriya da suka shiga kasar Saudiyya ba bisa ka'ida an kame su kuma zasu dawo Najeriya a yau. Gwamnatin Saudiyya da Najeriya sun shirya dawowarsu.
Wani dan Najeriya mazauni kasar Ghana ya gurfana gaban wata kotu da zargin fasa wani dakin ajiya tare da sace tayal da darajarsa ya kai zunzurutun kudi $50,000.
Wata babbar gobara ta kame wani babban gini da a ke kera allurar rigakafi a kasar India. Kawo yanzu dai mutum uku kaacal a ka ceto daga cikin katafaren ginin.
Wani dan Najeriya da ke zaune a ksar Italiya ya hallaka matarsa har lahira biyo bayan wani sabani da ya shiga tsakaninsu. Dan uwan matar yace an kama shi a can.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa jami'an diflomasiyyar kasashen waje su ma dole ne su yi rajistar katin dan kasa (NIN) matukar zasu kai shekara 2 a Najeriya.
Wani dan Najeriya mazaunin Amurka ya kirkiri wata kafar yanar gizo don sada 'yan Najeriya da ayyukan yi a kasashe daban daban. Kafar kuma kyauta ne shigarta.
Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO) ta dira a birnin Wuhan dake Sin domin gudanar da bincike kan asalin Korona. Jami'ai 10 ne suka je kasar don binciken na Korona.
Wata kotu a Turkiyya ta yanke wa wani malamin addini mai masha'a da mata hukuncin shekaru 1,000 a gidan kaso. An yanke masa hukuncin bayan kama shi tsundum.
Shugaban kasar Amurka ya siffanta zaben Amurka da mafi muni fiye da yadda na kasashen duniya ta uku su ka kasance. Har yanzu dai bai da yadda ya sha kaye ba.
Kasar waje
Samu kari