Hukumar DSS
Kowane rai mai ɗanɗana raɗaɗin mutuwa ne, tsohon Daraktan hukumar DSS reshen jihar Kaduna, Alhaji Bukar Shetima, ya rigamu gidan gaskiya yai din nan Lahadi.
Lauyan Kungiyar Masu Neman Kasar Biafra, IPOB, Ifeanyi Ejiofor, ya yi ikirarin cewa ba a bari Nnamdi Kanu, shugaban IPOB da ke hannun DSS ya ci abinci fiye da s
Hukumar Yan Sandan Farar Hula, SSS, ta ce ta gano wani shiri da wasu bata gari ke yi na kai hare-hare a muhimman gine-gine, wuraren ibada da wuraren shakatawa m
Hukumar 'yan sandan farin kaya DSS ta kama wata tawagar 'yan ta'adda da ke aikin garkuwa da mutane, ciki har da wata mata mai shayarwa da suka shahara a Ondo.
Ana zargin wasu jami’an DSS da har yanzu ba a gano sunayen su ba da harbin Private Obafemi Adetayo, wani soja inda ya rasa ran sa a wuraren Lekki da ke Jihar Le
Bayan wani binciken sirri da hukumar tsaron farin kaya tayi, ta ce ta gano yadda mayakan ISWAP ke horar da masu kunar bakin wake yadda za su kai farmakin .
Kano - Bayan kimanin shekara guda tsare hannu hukumar DSS a Abuja, an baiwa yan kasuwan canjina jihar Kano 45 da akewa zargin ta'addanci daman ganin iyalansu.
Wasu matasan Kiristoci karkashin jagoranci kungiyar Kiristocin Najeriya, YOWICAN, a ranar lahadi sun yi suka game da gayyatar faston cocin katolika, Kukah.
Wani Akeem Ogunnubi mai shekaru 42 ya bayyana yadda ya yi garkuwa da wani dan kasuwa a Sabo mai suna Bola cikin ranakun karshen mako, Vanguard ta ruwaito. Kwami
Hukumar DSS
Samu kari