Hukumar DSS
Tsohon kakakin majalisar wakilai, Ghali Umar Na'Abba ya tabbatar da cewa zai amsa gayyatar hukumar tsaro ta farin kaya a babban ofishinsu da ke Abuja a yau.
Hukumar jami'an tsaro ta frin kaya, ta yi ga 'yan Najeriya da su basu goyon bayan da ya kamata. Yusuf Bichi, darakta janar na 'yan sandan sirrin, ya sanar.
Hukumar tsaro na farin kaya wato DSS, ta gano wani kulli da wasu manyan kasar ke yi na kawo hargitsi a tsakanin al'umma ta hanyar yin kalaman tunzura jama'a.
Tsohon mataimakin darakta a hukumar tsaro ta farin kaya, Dennis Amachree, ya ce da shine yake fuskantar zargin rashawa kamar yadda mukaddashin shugaban EFCC.
An maka Ma’aikatar lafiya da NCDC a kotu bayan gaza bayani a kan kudin COVID-19. Gudumuwar da ake samu ta sa kungiya ta na karar Ma’aikata, Ministan lafiya.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya jajanta ma shugaban hukumar tsaro na sirri, DSS, Yusuf Magaji Bichi biyo bayan rasuwar mahaifiyarsa, Hajiya Kareematu Abubakar
Wani matashi da aka yi ta rirrike shi yayin da ya kutsa kai cikin taron baje kolin kayan amfanin noma da kama kifi a garin Argungun inda ya yi kokarin damko shu
Har yanzu dai kusan an yi shiru game da wadanda su ka kashe babban Malamin addini a Arewa. Tun a 2014 aka kashe Muhammad Auwal Adam Albanin Zariya.
Wasu yan bindiga da ba a san ko su wanene ba sun yi garkuwa da wani tsohon Shugaban rundunar tsaro ta farin kaya a jihar Benue, Peter Unogwu.
Hukumar DSS
Samu kari