Hukumar DSS
Hukumar ta DSS ta kuma umarci Hukumar Tsaro ta NSCDC da ta tsaurara matakan tsaro a yankunan da aka ambata da tare da kasancewa a cikin shirin ko ta kwana.
Hukumar tsaro ta farin kasa (DSS) ta karyata zargin da ake mata kan cewa tana kame mutane bisa umarnin wasu daidaikun mutane a Najeriya. Ta ce hakan ba gaskiya.
A zaman babbar kotun tarayya dake Abuja na yau Laraba, alkalin kotun ya bada belin mataiamakan Sunday Igboho baki ɗayansu duk da kin amincewa da haka daga DSS
Hukumar tsaro ta farin kaya (DSS), ta cika umarnin da kotu ta bata, inda ta gabatar da gaba ɗaya makusantan Sunday Igboho a gaban mai shari'a ranar Laraba.
Hukumar DSS ta gabatar da mutum takwas daga cikin 12 da ake tsammanin suna tsare a hannun ta waɗanda na kusa ne ga Sunday Igboho, jagoran yan awaren yarbawa.
Duk umarnin da alkalin babbar kotun tarayya Abuja ya baiwa hukumar tsaro ta farin kaya (DSS), hukumar ta gaza gabatar da hadiman Sunday Igboho, dake tsare.
Tsohon kakakin majalisar wakilai ya bayyana goyon bayansa da kungiyar NCFront bisa kame Nnamdi Kanu da kuma farautar sunday Igboho. Ya ce gwamnati ta yi daidai.
Wani sarkin Yarbawa, ya shawarci Sunday Igboho da ya gaggauta mika kansa ga gwamnatin tarayya musamman hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) cikin sauki kawai.
Hukumar yan sandan farin kaya, DSS, ta fara farautar Sunday Igboho, ɗan gwagwarmayar Yarbawa bayan ya tsere yayin da ta kai samame gidansa a jihar Oyo, The Cabl
Hukumar DSS
Samu kari