Delta
Hayaniya ta hautsine a karamar hukumar Ndokwa ta gabas yayin da ake zargin shugaban karamar hukumar, Mr Juan Governor, da lakada wa wani kansila, Louis Ogene ba
Tawagar ministocin Buhari ta yi hadari, ana fargabar 'yan sanda hudu sun mutu a wurin hadarin. Rahoto ya bayyana yadda hadarin ya faru a wani yankin jihar Delta
Wasu yan bindiga da ba a san ko su wanene ba sun halaka Sakataren Kwamitin Koli ta Harkokin Addinin Musulunci reshen Jihar Delta, Musa Ugasa. Sun kashe shi baya
Shugaban jam’iyyar PDP a karamar hukumar Udu ta jihar Delta, Henry Ughwujowhovwo, ya sauya sheka zuwa jam'iyyar APC mai mulki a ran Lahadi, 6 ga watan Fabrairu.
Ga duk wanda ya san asalin Najeriya har zuwa yanzu ya san cewa Ohworode din masarautar Olumu, Richard Layieguen, Ovie Ogoni-Oghoro ya fi kowanne sarki tsufa.
Labarin dake iso wa gare mu yanzun nan daga jihar Delta ya nuna cewa wasu yan fashi da makami sun tare babbar motar dakon kudi, sun kwamushe makudan kuɗaɗe.
Kakakin jam'iyyar APC reshen jihar Delta, Ogheneluemu Sylvester Imonina, ya fice daga APC bayan aje mukaminsa, kuma ana tsammanin zai nufi jam'iyyar hamayya PDP
An shiga ruɗani a Otu-Jeremi, hedkwatar ƙaramar hukumar Ughelli ta Kudu, Jihar Delta, a daren ranar Laraba, yayin da wani mutum ya daɓa wa mahaifin budurwarsa w
Wani jirgin saman Najeriya na kamfanin Arik da ya taso daga jihar Legas zuwa jihar Delta ya fadi a wani yankin jihar Delta bayan samun tangardan a yankin Asaba.
Delta
Samu kari