Delta
Wani dalibin ajin karshe a makarantar Sakandare mai suna Micheal Ogbeise ya lallasa Malaminsa, Ezuego Joseph, har lahira a jihar Delta, don an zane masa kanwa.
Wani mutumi dan jihar Delta, kudancin Najeriya na gab da angwancewa da dirka-dirkan matan biyu lokaci guda. Mutumin mai suna John Erere Nana zai auri yan matan
Jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ta sake rashi na wani jigonta a jihar Delta, Cif Lawrence Agbatutu. An sanar da labarin mutuwar nasa a ranar Litinin.
Wasu batagari sun yi kutse a shafin yanar gizo na gwamnatin jihar Delta, sun fara damfarar masu neman aikin gwamnati. Sun sanya kudin mayar da fom har N8,500.
Rahoto daga kwalejin fasaha dake jihar Delta ya nuna cewa wata daliba dake karatun aikin jarida ta daba wa saurayinta wuka a hannu saboda ta gano yana hira.
An yi taron gangamin PDP, lamari ya tafi daidai yayin da aka kammala kada kuri'un 'yan takarar shugabancin jam'iyyar kana aka sanar da wadanda suka ci zaben.
Jam'iyyar PDP ta nuna yaƙinin ta cewa duk wasu abubuwa dake faruwa marasa daɗi a cikin gida ba abin damuwa bane, kuma zata shawo kan su cikin kankanin lokaci.
Gwamna Dave Umahi na jihar Ebonyi ya yi kira ga daraktan Adoration Ministry Enugu, Rabaren Father Ejike Mbaka da ya daina caccakar shugaba Muhammadu Buhari.
Binciken Pandora Papers ya bankado kadarorin wata tsohuwar alkali ta kotun daukaka kara ta jihar Delta, Mai shari'a Stella Ogene da ke London wanda ta boye.
Delta
Samu kari