Kotun Kostamare
Wani mutum ya gurfanar da ma'aikatan wani otel a jihar Benue a gaban kotun majistare kan zarginsu da bale masa mota tare da sace zunzurutun kudi N900,000 a ciki
Wata mata mai shekaru 47 a duniya ta bayyana yadda Gwamnan Legas, Babajide Sanwo-Olu ya dirka mata ciki kuma ya tsere. Tace bai taba waiwayenta ba ko sau daya.
Rundunar ‘yan sandan jihar Legas ta damke jarumin fim mai shekaru 30 da ya cakawa makwabcinsa wuka kan hayaniyar N1,000 da suka yi ta kudin wutar lantarki.
Wata matar aure mai suna Muhibbata Lawal ta bukaci Kotu da ta tsinke igiyar aurenta mai shekaru takwas da mijinta kan duka, cin Zarafi cikin jama’a da sauransu.
An ci gaba da sauraron shari'ar dan chinan nan da ake zargi da kashe budurwarsa Ummita a jihar kano a zaman kotun yau Quarong yace yakshewa Ummita kudi mai yawa
An jika ma dan takarar gwamnan PDP aiki yayin da mai shari'a ya ce a gaggauta kamo shi, a kawo gaban kotu. An ba da umarnin kama shi ne saboda laifin ha'inci.
An ci gaba da sauraron karar da Asiya Balaraba ya ga gwamnan jihar Kano ta shigar tana Kalubalantar Mijinta akan ya sauwakemata ta hanyar ya saketa ko su rabu
Wata kotun shari'a dake zama a jihar Kano ta tasa keyar wa da kani zuwa gidan kurkuku kan zarginsa da soyayya da matar aure tare da janye mata hankali kacokan.
Malamin jihar Kano ya samu goyon bayan dalibansa bayan da aka yanke masa hukuncin kisa ta hanyar rataya. Sun ce basu gamsu da hukuncin ba, za su daukaka kara.
Kotun Kostamare
Samu kari