Kotun Kostamare
yar gidan gwamnan jihar kano Asiya Balaraba ce ta bukaci da kotu ta raba aurenta da mijinta da suka shafe kusan shekara goma sha shida a tare suna rayuwar aure
matar wani dan majalissar zata shafe wasu lokuta a gidan kaso sabida wani laifi da ta aikata wanda kotun ta tabattar da kamata da shi kuma ta umarci a kaita can
Wata Kotun majirtire a jihar Ondo tace ta kama Danladi mai gadi a Apex Group of School, Akure da aikata laifin sata a makarantae ,ta tura shi gidan gyaran hali.
Wata kotu a jihar Filato ta yanke wa wani matashi dan shekara 20 daurin shekaru biyu a gidan gyran hali kan laifin lalata allon tallar kamfen din Atiku/Okowa.
bayan hukuncin da koton shari'ar musulunci ta yankewa ABdul-jabbar Nasiru Kabara, dalibansa sun magantu kan lamarin suna masu cewa basu amince da wannan batu ba
Yanzu-Yanzu: Jami'an Rundunar Tsaron Farin Kaya Sunyi Gaba Da Babba Dalibin Abdul-Jabbar Da Da kanninsa kamar yadda wakilin legit ya tabbatar da kamun da akai
Yau ne aka zo karshen shari'ar da ake gudanarwa tsakanin gwamnatin kano da shehin malamin addinin Islaman nan wato Abdul-Jabbar Nasiru kan zargin zagin ma'aiki
Jama'a da dama a Najeriya sun bayyana halin da suka shiga da kuma abin da suke cewa bayan da aka yankewa Sheikh Abduljabbar hukuncin kisa ta hanyar rataya.
Ganin abin da ya faru a Lokoja, Kamfanin Dangote Industries Limited ya tafi babban kotun tarayya a Abuja. Kotu za tayi wa Dangote da Gwamnatin Kogi shari’a
Kotun Kostamare
Samu kari