Kotun Kostamare
Yau ne aka zo karshen shari'ar da ake gudanarwa tsakanin gwamnatin kano da shehin malamin addinin Islaman nan wato Abdul-Jabbar Nasiru kan zargin zagin ma'aiki
Jama'a da dama a Najeriya sun bayyana halin da suka shiga da kuma abin da suke cewa bayan da aka yankewa Sheikh Abduljabbar hukuncin kisa ta hanyar rataya.
Ganin abin da ya faru a Lokoja, Kamfanin Dangote Industries Limited ya tafi babban kotun tarayya a Abuja. Kotu za tayi wa Dangote da Gwamnatin Kogi shari’a
Wata kotun jihar Kano ta yankewa wani tsohon dan Hisbah hkuincinkisa ta hanyar rataya saboda kashe bazawararsa da ya yi shekaru sama da 10 da suka wuce, 2011.
Wata budurwa mai suna Fatima Isma'il ta bukaci kotu da ta karbo mata N180,000 da ta arawa tsohon saurayinta Abubakar Shu'aibu amma yayi mirsisi ya ki biyanta.
Babban Kotun tarayya dake Abuja ta yi watsi da hukuncin jefa shugaban hukumar yan sandan Najeriya IGP Alkali zuwa gidan yari bisa laifin rainawa kotu hankali
Wata kotun musuluunci a jihar kano ta sanar da ranar da zata yankewa Mallam Abdul-Jabbar Nasiru Kabara Hukunci kan zargin da gwamnatin jihar Kano take masa.
Wani irin hukunci da ba saba gani ba ya faru a wani kotu idan alkali ya yanke wa alaramma hukuncin tilawar izu 6 na Al-Kurani mai girma a cikin kotu gaban kowa.
Wasu mutum uku masu matsakaitan shekaru sun gurfana a gaban wata kotun majistare dake Ado-Ekiti kan zarginsu da ake yi da satar Akuya da mallakar awakin sata.
Kotun Kostamare
Samu kari