Kotun Kostamare
Majalisar Alkalai na Kasa, NJC, ta dakatar da Alkalin Alkalai na Taraba daga aiki kuma ta bada shawarar a masa ritaya na dole bayan bincike ya nuna ya saba doka
Wata mai suna Blessing Olaitan, wacce ta kira kanta kwararriyar yar gidan magajiya ta kai kara kotu cewa wani kwastoma ya yaudare ta ya tura mata alat din bogi.
Rundunar yan sanda a Legas ta maka wani mai gidan haya a kotu kan tuhumarsa da kai sunayen wasu yan haya 2 a gidansa matsafa inda aka yi barazanar za a halakasu
An gurfanar da wani ma'aikacin kamfani a gaban kotu bisa zargin aikata laifin satar kuɗin kamfani. Ma'aikacin dai ana tuhumar sa da yin sama da faɗi da miliyoyi
An yi tunanin Festus Keyamo yana cikin Lauyoyin da za su ba Bola Tinubu kariya. An gano Ministocin ba za su iya shiga shari’ar zabe ba sai bayan 29 ga Mayu.
Kotun majistare a jihar Kano ta tasa keyar Ado Doguwa zuwa magarkama bisa zargin ya kitsa kashe kashe a jihar Kano a lokacin zabrn 023 da ya gabata; Asabar.
Wata kotun shari'ar musulunci a jihar Kano, ta tura wani matashi gidam gyaran hali bisa satar fankokin wata makaranta. Kotun ta kuma ce ayi masa bulalai 30.
Wata kotu a Plateau ta tura wani matashi gidan gyaran hali bisa zagin mahaifin sa. Alƙalin kotun ya yankewa matashin hukuncin shekara ɗaya a gidan gyaran hali.
An gurfanar da wata Amarya kai suna @yar Albarka a jihar Kano bisa zargin watsawa mijinta ruwan sanyi har ya fada rashin lafiya saboda kawai ya hanata kudi.
Kotun Kostamare
Samu kari