Dan takara
Bola Tinubu ya yi bayanin abin da ya sa bai halarci zaman da aka yi da masu takara ba. Sanarwar ta fito ta ofishin Kakakin Kwamitin yakin zaben shugaban kasa.
Za a ji labari cewa ganin daga Legas ‘Dan takaran na APC ya fito, jihar da ta fi kowace yawan kuri’a, Bola Tinubu yana hangen kuri’a miliyan 5 a takarar 2023.
‘Dan takarar Majalisar Dokokin Jihar Gombe a Jam’iyyar NNPP, Auwal Isiyaku Seiko, ya maka jam’iyyar a gaban babbar kotun jihar saboda batun takara a zaben 2023.
Za ku ji alkawuran da Rabiu Kwankwaso ya yi wa Yan Najeriya a takardar manufofinsa. An fara ne daga hadin kai da kawo zaman lafiya zuwa bin doka da tsarin mulki
Rabiu Kwankwaso ya kaddamar da manufofinsa, zai maida hankali a kan harkar ilm, yace zai tsawaita wa’adin jarrabawar JAMB kuma ya magance rashin zuwa makaranta
Shugaban matasan jam’iyyar APC na Najeriya yana sa ran za su lallasa PDP a jihar Adamawa, duk da nan ne mahaifar Atiku Abubakar mai neman takara a PDP a 2023.
Maganar da Dr. Iyorchia Ayu ya yi na hana mutum tsayawa takara ya jawo masa suka daga CUPP. Imo Ugochinyere yana ganin shugaban jam’iyyar yana neman kashe PDP.
Bola Tinubu mai takaran shugaban kasar ya bayyana yadda suka yi da shugaban kasa da abin da ya sa ya dauko Sanata Kashim Shettima da rikicin samun tikiti a APC.
A karshen makon jiya ne aka ji labari Jagororin Afenifere sun warware mubaya’ar da Shugabansu ya yi wa Peter Obi, sun ce Bola Ahmed Tinubu za a zaba a 2023
Dan takara
Samu kari