Dan takara
Rabiu Musa Kwankwaso wanda shi ne Dan takaran shugaban kasar na NNPP a 2023, ya busawa jam’iyya mai kayan marmari rai da ya je jihar Anambra a cikin makon nan.
A jiya Rabiu Musa Kwankwaso ya amince da kwamitin da zai taya shi yakin zabe a NNPP.Kwamitin na PCC ya kunshi shugabanni, majalisar BOT, da kananan kwamitoci.
‘Dan takaran Jam’iyyar APC, Asiwaju Bola Tinubu ya ce lafiyarsa kalau. Bola Tinubu ya musanya rade-radin rashin lafiya, ya fadi abinda ke nuna koshin lafiyarsa.
Bola Tinubu ya ce yanzu haka yana kasar Saudi Arabia, ya je aikin Umrah kuma babu gaskiya a rade-radin cewa ya yi zama da Gwamnonin PDP a kan batun takara.
Atiku Abubakar zai zauna gefe yana kallon rikicin da ya kaure tsakanin ‘Yan G5. Alamu na nuna baraka ta shiga tsakanin Gwamnonin a kan ‘Dan takaran da za a bi.
Da aka zanta da Kwamred Adegboye Adebayo, wanda ‘dan kwamitin neman zaben APC ne, ya yi watsi da jita-jitar Bola Tinubu bai da isasshen lafiyan da zai yi mulki
Tinubu/Shettima Network (TSN) 2023 ta na so kowa ya janyewa Bola Tinubu. Shugaban kungiyar ta mogaya bayan APC yana ganin sauran su na barnar kudinsu ne a kamfe
Rahoton nan ya tattaro maku matsalar da Bola Tinubu zai fuskanta da za su iya jawo APC ta sha kashi a 2023 a yayin da za a shiga babban zaben shekara mai zuwa.
Za a fahimci Jam’iyyar Labor Party ta bakin Darektan yakin neman zaben shugaban kasa, tabbatar da cewa tana da goyon bayan Olusegun Obasanjo a zabe mai zuwa.
Dan takara
Samu kari