Muhammadu Buhari
Yayin da yan adawa suka ziyarci Muhammadu Buhari a Kaduna, jiga-jigan APC a Kachia sun bayyana goyon bayansu ga Tinubu da Gwamna Uba Sani a 2027.
Tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya jajantawa iyalan Sheikh Idris Abdul'aziz Dutsen Tanshi wanda ya rasu a ranar 3 ga watan Afrilun 2025 da muke ciki.
Jagora a NNPP ya yi zargin cewa tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya yi takaicin yadda Bola Ahmed Tinubu ya samu nasarar kama mulkin Najeriya.
Sanata Shehu Sani ya yi wa Buhari raddi kan cewa bai saci kudin gwamnati ba. Shehu Sani ya ce Allah ne ya san gaskiyar maganar da Buhari ya fada kan satar kudi.
Rahotanni sun fara bayyana cewa akwai yiwuwar bangaren CPC da ya shiga hadakar kafa jam'iyyar APC zai iya ficewa daga jam'iyya saboda salon mulkin Bola Tinubu.
Tsohon shugaban kasa a Najeriya, Muhammadu Buhari ya ce ya bar mulki da dukiyar da ya mallaka tun kafin ya zama shugaban kasa ba tare da ta ƙaru ba.
Tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi nasiha ga gwamnonin jam'iyyar APC. Buhari ya kuma fadi wanda ga gyara masa gidansa d ke cikin Kaduna.
Gwamnonin jam'iyyar APC mulki a Najeriya sun ziyarci tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari a Kaduna. Sun bukaci ya tsoma baki kan ficewar na kusa da shi.
Gwamnonin jam'iyyar APC sun ziyarci tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari a gidansa da ke Kaduna. Sun ziyarci Buhari ne domin gaisuwar sallar azumi.
Muhammadu Buhari
Samu kari