Muhammadu Buhari
Bayan tambayoyi kan gidan da Buhari ya ba da haya a Kaduna da komawa jihar da ya yi, tsohon shugaban kasar ya ce yana da gidaje biyu a Kaduna ne.
Tsohon Shugaban Kasa, Muhammadu Buhari ya yi bulaguro zuwa jihar Kaduna a yau Alhamis 27 ga watan Fabrairun 2025 tun bayan barinsa mulki a shekarar 2023.
Shugaban kasa, kuma jagoran APC, Bola Ahmed Tinubu ya ba 'yan jam'iyyar dake da korafi da su yi tare, inda ya ba umarni a zauna son warware matsalolinsu.
Bashir Ahmad, tsohon hadimin Muhammadu Buhari ya magantu kan salon mulkin dattijon daga shekarar 2015 zuwa 2023 inda ya ce ya dara Obasanjo, Yar'Adua da Jonathan.
Tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kare kansa kan rashin halartar babban taron jam'iyyar APC. Buhari ya ce bai samu wasikar gayyata da wuri ba ne.
Jiga-jigan APC, da suka hada da tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari da tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i ba su halarci babban taron jam'iyyar ba.
Tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El–Rufa'i ya ce zai ci gaba da zama dan siyasa har karshen rayuwarsa, amma wannan ba ya nufin yana da muradin tsayawa takara.
Tsohon gwamnan Kaduna, Mallam Nasir El-Rufai ya ce tsohon shugaba Muhammadu Buhari ne ya tilasta masa tsayawa takarar gwamna, duk da ba shi da burin yin takara.
Wani jigo a jam'iyyar APC a jihar Neja, Jonathan Vatsa, ya yi magana kan dalilin rashin ganin Muhammadu Buhari a wajen tarom kaddamar da littafin Janar IBB.
Muhammadu Buhari
Samu kari