Muhammadu Buhari
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta yabawa tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, kan tabbacin da ya bayar na ci gaba da kasancewarsa mamba a cikinta.
Tsohon ministan sadarwa Farfesa Isa Ali Ibrahim Pantami ya bayyana cewa ya ki yarda da wani tsarin da ake amfani da shi a gwamnati, saboda bai yadda da halascinsa ba
Shugaba Muhammadu Buhari ya yi godiya ga kungiyar UFUK Dialogue bayan karrama shi da lambar yabo kan samar da zaman lafiya da fahimtar juna a Najeriya.
Tsohon ministan shari'a a lokacin shugaba kasa Muhammadu Buhari, a lokacin Buhari aka yi wa Joshua Dariye da Jolly Nyame bayan kotu ta kama su da laifi dumu dumu.
Hadimin Atiku Abubakar mai suna Abdul Rasheeth, ya caccaki Nasir El-Rufai da ya alakanta kansa da tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari a hirarsa da yan jarida.
Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo ya ce gwamnatocin Buhari da Tinubu su shahara da cin hanci da rashawa. Gwamnatin tarayya ta yi zazzafan martani.
Tsohon Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya yi magana kan matsayarsa a APC inda ya jaddada cewa har yanzu mamba ne na jam’iyyar kuma yana son a dinga kiransa haka.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai ya bayyana cewa ya gaya wa Buhari shirinsa na barin APC kuma sai da ya amince sannan ya koma SDP.
Bayan alaƙa ta yi tsami tsakanin Nasir El-Rufai da gwamnatin Bola Tinubu da APC, tsohon gwamnan ya tattara komatsansa zuwa jam'iyyar adawa da SDP.
Muhammadu Buhari
Samu kari