Muhammadu Buhari
Shugaba Muhammadu Buhari ya jinjinawa tsohon gwamnan jihar Ekiti, Kayode Fayemi kan nasarar da ya ba shi yayin zaben 2015 yayin da ya cika shekaru 60.
Jigon APC a jihar Kano, Musa Ilyasu Kwankwaso ya soki Naja'atu Muhammad, yana zarginta da cin mutuncin manyan ‘yan siyasa da shugabannin Najeriya.
Tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya godewa Allah kan ni'imar da ya yi masa inda ya ce da yawa daga cikin abokan karatunsa sun riga mu gidan gaskiya.
Tsohon Shugaban Kasa, Muhammadu Buhari ya bayyana yadda ya kawo sauyi a ɓangarorin tsaro da kuma ta'addanci yayin da yake mulkin Najeriya tun daga 2015.
Mai bidiyon barkwanci Bello Galadanci ya tona rijiyar burtsate a kauyukan kusa da mahaifar Muhammadu Buhari da Hadi Sirika. Ya jefa kalubale ga Buhari.
Tsohon ministan sadarwa, Adebayo Shittu, ya yi tsokaci kan ce-ce-ku-ce da ake yi game kafa shari'ar Musulunci a Kudu maso Yamma, yana cewa jahilci ne ke haddasawa.
Daya daga cikin tsofaffin hadiman Muhammadu Buhari ya fusata game da yawan cin hanci da rashawa a Najeriya inda ya bukaci yanke musu hukuncin kisa.
Tsohon gwamnan jihar Osun kuma jigo a jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya, Bisi Akande, ya ce ba da yawun Muhammadu Buhari ba Osinbajo ya yi takara da Tinubu.
Tsohon gwamnan Rivers, Rotimi Amaechi, ya bayyana dalilin fadawarsa cikin siyasa tun 1987 ba ji ba gani inda ya ce talauci ne kawai ya yi masa katutu.
Muhammadu Buhari
Samu kari