Jihar Borno
Rundunar sojin kasa ta bayyana cewa dakarunta na sashi na uku a rundunar Operation Hadin Kai sun sun hallaka yan ta'addan Boko Haram da ISWAP 26 a Gajiram.
Jami'an CJTF da ake arewa maso gabas sun cafke dan Boko Haram 1da ran shi tare da halaka wasu ukun bayan sun yyi musu kwanton bauna yayin da suke satar abinci.
Gwamna Babagana Zulum na jihar Borno ya ce an gano ma'aikatan bogi da ke karbar albashi da dama a karamar hukumr Shani cikin su har da jarirai sakamakon tantanc
Wasu mayakan Boko Haram sun mika wuya tare da ajiye makamansu a ranar Laraba a garin Gwoza yayin da dakarun sojin Najeriya ke tsaka da ruwan wuta a kan wasu.
Tuni ‘yan gudun hijira mazauna Maiduguri suka fara kwashe komatsansu suna komawa gidajensu bayan gwamnatin jihar ta sanar da ranar 30 ga watan Nuwamba ya zama.
Gwamnan jihar Borno ya kaddamar da wasu manyan ayyuka 23 a wasu yankunan jihar Borno. Gwamnan ya gina makarantu da cibiyoyin kiwon lafiya a yankunan jihar.
Jirgin yakin rundunar sojin sama (NAF), na Operation Haɗin Kai, ya yi ruwan bama -bamai kan masu karɓan haraji a hannun mutane a wasu kauyukan jihar Borno.
Jami’ar Afe Babalola da ke jihar Ekiti ta karrama Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, a ranar Lahadi, 21 ga watan Nuwamba, saboda kokarinsa.
Shugaban kwamitin kula da rundunar sojin Najeriya a majalisar dattawa, Sanata Ali ndume, ya jinjinawa runduna ta 25 ta Operation Hadin Kai kan kokarin da sukai.
Jihar Borno
Samu kari