Jihar Borno
Farfesa Umara Babagana Zulum, Gwamnan jihar Borno ya ce mayakan ta'addanci ISWAP sn fi na Boko Haram miyagun makamai, don haka dole a dakile su da gaggawa.
Kimanin mutum biyu ne suka mutu sakamakon harin yan ISWAP suka kai Cibiyar Tukur Yusufu Buratai ta yaki da kuma samar da zaman lafiya, TBI da ke jami’ar Sojin N
Bayan rashin manyan kwamandojin su da nayaka a luguden wutar da jiragen Super Tucano suka yi musu, shugabanni ISWAP sun yi sauye-sauyen mukaman shugabanninsu.
Mukaddashin kwamandan rundunar soji ta 7 dake Maiduguri, ya bayyana irin taimako da goyon baya da gwamna Babagana Zulum ya yi wa sojoji ba tare da sun nema ba.
Rundunar sojin Najeriya ta yi kaca-kaca da wata kasuwar da 'yan Boko Haram da ISWAP ke ci a jihar Borno. An hallaka wasu 'yan ta'adda uku yayin farmakin na soji
Jami'an hukumar yaki da fasa kwabrin miyagun kwayoyi na kasa, NDLEA, sun damke wasu masu safarar miyagun kwayoyi 3 da ke sanye da kayan jami'an tsaron kasa.
Hukumomin sojojin Najeriya a ranar Alhamis sun tabbatar da mutuwar sojoji shida sakamakon arangamar dakarun sojin hadin guiwa na kasa da kasa da yan Boko Haram.
Wasu mazauna yankunan sun kira wakilin The Cable da safiyar Talata inda suka bayyana damuwarsu akan yadda mayakan suke yawan taruwa a Gumsuri Litawa tun ana gob
Femi Adesina, mai magana da yawun shugaban kasa, ya ce yana sa ran za a ga bayan manyan 'yan ta'addan kasar nan kafin cikar wa'adin mulkin shugaban kasa Buhari.
Jihar Borno
Samu kari