Jihar Borno
'Yan ta'adda sun gamu da gamonsu a karamar hukumar Bama da ke jihar Borno yayin da dakarun sojin Najeriya suka ceto mata 43, kananan yara da wani tsoho daya.
Dakarun hadin gwiwa na kasashe hudu da ke yaki da Boko Haram, MNJTF, a harin sama da suka kai sun kashe Abubakar Dan-Buduma, babban kwamandan ISWAP da wasu maya
Kowane rai watarana zai ɗanɗani mutuwa, Allah ya karbi rayuwar mahaifin Matar Gwamna Babbagana Umaru Zulum na jihar Borno, rasuwa yana da shekara 70 a duniya.
Hedkwatar Tsaro ta Najeriya ta ce babban kwamandan kungiyar Boko Haram, Saleh Mustapha ya mika kansa ga dakarun Operation Hadin Kai, da ke arewa maso gabas. Kaw
A ƙalla mayaƙan ISWAP goma, duk da manyan kwamandojinsu suka rasa rayukansu yayin artabu da abokan hamayyarsu a ta'addanci na Boko Haram a yankin tafkin Chadi.
Wasu tsagerun yan ta'addan da ake zaton mambobin kungiyar ISWAP ne sun kai farmaki yankin garin Damboa da ke jihar Borno a ranar Laraba, 6 ga watan Afrilu.
Wasu 'yan ta'addan Boko Haram sun fito daga maboyarsu sun mika wuya ga jami'an sojojin Najeriya. Sun mika makamai da yawa da suke aikin ta'addanci dasu a baya.
Domin cika umurnin Shugaba Muhammadu Buhari na kawar da dukkan yan bindiga da yan ta'adda da ke adabar yankunan arewa maso yamma da arewa maso gabas, jirgin yak
Mafa Borno - Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno ya fara azuminsa na watar Ramadana a mahaifarsa, karamar hukumar Mafa dake tsakiyar jihar ta Borno.
Jihar Borno
Samu kari