Jihar Borno
Wasu majiyoyin soji sun shaidawa jaridar TheCable cewa, dakarun Operation Hadin Kai sun kashe mayakan kungiyar IS da ke yammacin Afirka (ISWAP) da dama a Borno.
Rundunar yan sanda a Jihar Borno ta kama wani da ake zargin ya kware wurin damfarar mutane ta hanyar karyar cewa shi aljani ne kuma yana iya azurta su da kudi.
Wannan ci gaban dai na zuwa ne a daidai lokacin da sojoji suka ci ga da kai hare-hare kan 'yan ta'addan da kuma fafatawa tsakanin mayakan ISWAP a jihar Borno.
Jihar Borno - Yan ta'addan Boko Haram sun kai hari karamar hukumar Gubio dake jihar Borno inda suka yi awon gaba da Likita daya tilo dake garin, Geidam Bulama.
Fiye da gidaje 448 na ‘yan gudun hijira a makarantar sakandaren mata ta gwamnati da ke karamar hukumar Mafa a Jihar Borno suka babbake sakamakon wata kazamar go
Hukumar yan sandan a jihar Borno sun damke mutum biyar, ciki har da Sojoji biyu kan laifin fashi da makami da kisan kai. Kwamishanan yan sandan jihar, Abdu Umar
Shugaban Hukumar harkokin gandun daji na ma'aikatar yanayi a jihar Borno, Peter Ayuba, ya tabbatar da kisan Zaki da mafarauta sukayi a karamar hukumar Konduga.
Wasu ‘yan bindiga sun harbe mataimakin shugaban kungiyar sarrafa katako ta Jihar Borno, Mr Aga City, Vanguard ta ruwaito. City, kamar yadda ake kiransa, dan asa
Rahoton Cadre Harmonisé na watanni ukun farkon shekarar 2022, ya nuna cewa kusan mutane miliyan 19.4 ciki har da ‘yan gudun hijira 416,000 da ke jihohi 20 da ku
Jihar Borno
Samu kari