Jihar Borno
Gwamnann jihar Borno, Babgana Zulum, ya yi fice kan yadda yake daukar matakan yaki da rashawa a jiharsa. Amma rahoton odita janar na jihar na 2020 ya ci karo.
Rundunar Operation Hadin Kai sun yi nasarar sake gano wata daga cikin ‘yan matan nan na Chibok. Manjo Janar Christopher Musa ya bada wannan sanarwa da kan sa.
Hedikwatar tsaro ta ce ‘yan ta’adda 4,770 da suka kunshi manya maza 864 da mata 1,415 da kananan yara 2,490 ne suka mika wuya ga sojojin Najeriya tsakanin ranak
Jam’iyyar PDP reshen jihar Borno a ranar Alhamis, 30 ga watan Yuni, ta dakatar da shugabanta, Alhaji Zannah Gadama, kan zarginsa da yiwa jam'iyyar zagon kasa.
A cigaba da aikin tabbatar da zaman lafiya a arewa maso gabas, dakarun Operation Haɗin Kai da CJTF sun yi nasarar tura mayaƙan Boko Haram uku barzahu a Borno.
Gwamnan jihar Borno na jam'iyyar APC, Farfesa Babagana Umaru Zulum, ya maye gurbin kwamishinoni 19 da suka rasa aikin su watanni biyu da suka shuɗe a Borno.
Jagoran masu ruwa da tsaki na jam'iyyar APC daga Arewa, Abdullahi Aliyu Katsina ya ce kuri'an jin ra'ayin al'umma da kungiyar ta yi ya nuna cewa zaben gwamnan B
Jam'iyyar NNPP ta samu karbuwa a jihar Borno, kamar yadda shugabanta ya fada, kuma ta samu akalla mambobi miliyan biyu da za su kada kuri'u a zaben 2023 mai zuw
Mahukuntan sojojin sun kuma ce sojojin sun kama wasu da ke hada kai da maharan, ciki har da wani fitaccen dillalin bindigu da kuma samar da kayan aikin Boko Har
Jihar Borno
Samu kari