Jihar Benue
Sabuwar rigima ta sake kunno kai a jam'iyyar APC a jihar Benue a tsakanin shugabannin jam'iyyar da Gwamna Hyacinth Alia na jihar, kan rabon mukamai.
Majalisar Dattawa ta bukaci Shugaba Tinubu da ya dakatar da tura kudaden kananan hukumomin da babu zababbun shugabanni a jihohi 16 da ke fadin kasar.
Jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ta bayyana cewa a shirye take ta biɓduk matakin shari'a da ya dace domin kwato kujerar gwamnan Benue a hannun APC.
Mambobin Majalisar Dattawa a yau sun caccaki shugaban Majalisar, Godswill Akpabio kan kakaba mu su shugabannin marasa rinjaye bayan zaban Abba Moro daga PDP.
Kwanaki kadan bayan tsige gwamnoni uku a arewa, kotun daukaka kara ta kori karar PDP tare da tabbatar da nasarar Gwamna Hyacinth Alia na APC a jihar Benue.
Gwamnatin jihar Benue ta ayyana rahoton da ke yawo a kafafen yaɗa labarai cewa matasa sun ci mutuncin Gwamna Alia a matsayin ƙarya mara tushe balle makama.
Tsagerun yan bindiga sun yi garkuwa da fasinjoji 13 daga kamfanin sufuri mallakin Gwamnatin jihar Bunue ranar 9 ga watan Nuwamba, 2023 a titin Naka-Makurdi.
Wasu miyagun yan bindiga sun yi garkuwa da shugaba ƙaramar hukuma mace da aka dakatar, Amina Audu, tare da direbanta ranar Litinin, 13 ga watan Nuwamba da safe.
Rundunar 'yan sanda ta cafke wasu mutane biyu da ake zargi da hannu cikin yi wa lakcara dukan tsiya a Benue kan zargin satar mazakuta a Makurdi babban birnin jihar.
Jihar Benue
Samu kari