Jihar Benue
Jihar Rivers ce ke da mafi yawan masu dauke da HIV a Najeriya da mutane 208,767, yayin da jimillar masu dauke da cutar a fadin kasa ya kai miliyan biyu.
Gwamnan Binuwai ya bayyana cewa 'yan bindiga sun mamaye wasu yankuna a jihar, inda suke ci gaba da kai hare-hare babu kakkautawa suna salwantar da rayuka.
Mashawarcin shugaban kasa a kan harkokin tsaro, Nuhu Ribadu ya bayyana takaicin yadda ake samun karuwar matsalolin tsaro a jihohin Najeriya a baya bayan nan.
Gwamna Alia ya ce maharan da ke kashe mutane a Benue ba 'yan Najeriya ba ne, suna amfani da AK-47, suna magana da bakon yare, kuma suna da mafaka a Kamaru.
Gwamna Alia ya ce jihar Benue na fama da hare-haren 'yan ta’adda, inda ya roƙi al’umma su kai rahoton duk wani motsi ga jami’an tsaro don kare rayuka.
Gwamnan jihar Jigawa, Umar Namadi ya bayyana kiran da tsohon Ministan tsaro, TY Danjuma ya yi ga jama'ar Filato da Binuwai da cewa zai tabarbara doka.
Matasan garin Afia, jihar Benue sun tare ayarin Gwamna Alia yayin ziyararsa garin Ukum. Jami’an tsaro sun shawo kan lamarin, amma an lalata motar kwamishina.
Ana fargabar cewa Fulani makiyaya sun kai hari a garin Gbagir, jihar Benue da safiyar Juma’a, sun kashe Kiristoci 10, sun jikkata 25, yayin da gwamnati ta yi martani
Wasu kungiyoyi da kuma jam'iyyar PDP sun buƙaci Bola Tinubu ya ƙaƙaba dokar ta-ɓaci a jihohi uku da ke kasar saboda wasu matsaloli musamman na rashin tsaro.
Jihar Benue
Samu kari