Yajin aikin ASUU
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya fara makon da ya gabata da shan alwashin cewa gwamnatin tarayya za ta karrama alkawarin da ta yi wa kungiyar malamai ta ASUU.
Kungiyar malaman jami’o’i (ASUU), reshen Jami’ar Bayero Kano (BUK), ta ayyana ranar Litinin 7 ga watan Fabrairu a matsayin ranar hutu a jami’ar saboda dalilai.
Kungiyar Malaman jami'a a Najeriya ASUU a ranar Juma'a ta bayyana cewa zata shiga yajin aiki saboda gwamnatn Buhari bata shirya cika alkawuran da tayi mata ba.
Kungiiyar malamai masu koyarwa na jami'o'i, ASUU, a jiya ta sanar da gwamnatin tarayya cewa ba za ta samu kwanciyar hankali ba har sai ta sasanta da kungiyar.
Yan bindiga sun kai hari gidan shugaban kungiyar malaman jami'o'i, ASUU, ta Jami'ar Tarayya da ke Gusau, FUGUS, Mr Abdurrahman Adamu, Channels Television ta ruw
Ƙungiyar malaman jami'o'i ya ƙasa reshen jami'ar Ahmadu Bello dake Zaria ta sha alwashin ɗaukar matakin da ya dace kan gwamnatin Kaduna matukar ta kwace filinta
Kwanaki akalla 11 bayan sace su, masu garkuwa da mutane sun sako wani shugaban ASUU da kuma tsohon dan takarar gwamnan jihar Filato da aka sace kwannan nan.
Kungiyar malamai masu koyarwa na jami’o’i na kasa, ASUU ta musanta maganar ministan kwadago da ayyuka, Chris Ngige, wanda ya ce N52.12b suka sakar wa kungiyar.
Abuja - Bayan cikar wa'adin da kungiyar ASUU ta bauwa gwamnatin tarayya, shugaban kungiyar yace nan da awanni 24 zasu danar da matakin da suka ɗauka na gaba.
Yajin aikin ASUU
Samu kari