Arewa
Gwamnonin Najeriya sun yi watsi da ƙarin VAT, sun gabatar da sabuwar hanyar rabon haraji don tabbatar da daidaito da kare talakawa, da goyon bayan ci gaban harajin.
Sojoji biyar sun mutu yayin samame kan ƴan ta'adda a Sakkwato; an kashe ƴan ta'adda shida, an kwace bindigu da harsasai yayin da aka nemi nemi goyon bayan jama'a.
Hedkwatar sojojin Najeriya watau DHQ ta bayyan cewa wasu mayaka daga ƙasashen ketare sun shigo Najeriya, suna da hannu a hare haren da aka kai kwanan nan.
Manjo Hamza Al-Mustapha, tsohon dogaron shugaban kasa a zamanin mulkin soji ya ce Najeriya na da tarin albarka amma babu tsarin tafiyar da al'amura yadda ya kamata.
Gwamma Muhammed Umar Bago ya shawarci gwamnonin Arewa su maida Hausa ya zama yaren da za a rika koyar da ɗalibai a makarantun firamare da sakandire.
Tsohon gwamnan jihar Sokoto a Najeriya, Dalhatu Attahiru Bafarawa, ya sanar da ficewar shi daga babbar jam'iyyar adawa ta ƙasar - PDP. Tsohon gwamnan ya fadi dalili.
Sarkin Kano na 15, Aminu Ado Bayero ya kI ziyarar ta'azziya garin Keffi da ke jihar Nasarawa bayan rasuwar matar Sarkin Keffi, wacce ta kasance ginshiki a masarautar
'Yan majalisun Arewa sun bayyana cewa za su cigaba da tirjiya ga Bola Tinubu kan kudirin haraji da ya gabatar. Majalisa za ta tattauna haraji da lasafin kudi.
Ana ci gaba da ce-ce-ku-ce kan kudirin haraji, Majalisar Dattawa ta shirya gudanar da sauraron ra’ayi kan lamarin, don gabatar da su saboda karatu na uku da amincewa
Arewa
Samu kari