Arewa
'Yan bindiga sun wani manomi a Benuwai bayan sun karɓi N5.4m kuɗin fansa. Mazauna Akor sun tsere saboda tsoron karin hare-hare. ’Yan sanda sun ce ba su da bayani.
Gwamnatin Kogi za ta kashe N7bn don gyara cibiyoyin lafiya 88, tare da goyon bayan Babban Bankin Duniya, don inganta kiwon lafiya a jihar cikin watanni huɗu.
ACF ta yi bayani a kan rawar da ta ke takawa a wajen fitar da ɗan takara a zabukan kasar nan, inda ta nanata cewa dukkanin mambobinta na ajiye ra'ayin siyasarsu.
Tafiyar siyasar tsohon gwamnan Kano, Mallam Ibrahim Shekarau ta League of Northern Democrats na sake samun ƙarfi bayan goyon bayan tsofaffin shugabannin kasa.
Gamayyar kungiyar fararen hula a Arewacin Najeriya sun fusata da yadda gwamnati ta kafe a kan tabbatar da kudirin harajin da ake ganin zai jefa jama'a a wahala.
An yi wata arangama tsakanin yan ta'adda a jihar Kaduna inda aka hallaka sanannen shugaban 'yan bindiga, Kachalla Dogo Isah a rigimar da ta balle.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya ce gwamnatinsa na gama shirin rabawa waɗanda baliya ta rutsa da su kwanakin baya kudin tallafi Naira biliyan 3.
Wasu rahotanni sun tabbatar da cewa akalla mutane 11 sun rasa rayukansu yayin da aka kona gidaje 31 a garin Gululu, a Jahun da Miga a jihar Jigawa.
Sarkin Lokoja, Alhaji Ibrahim Kabir Maikarfi IV, ya yabawa Gwamna Usman Ododo inda bukaci gwamnati ta bai wa sarakuna mukamai saboda kusancinsu da al'umma.
Arewa
Samu kari