Arewa
Rundunar 'yan sanda a jihar Neja ta samu nasarar hallaka wasu 'yan bindiga da shugabansu a wani yankin jihar yayin da suke kokarin kai hari wanai kauye a jihar.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana jimaminsa da abinda ya faru da dan sanata Bala Na'Allah a karshen nan. Ya ce zai ci gaba da kokari kare 'yan Najeriya.
Rahoton da muke samu ya bayyana cewa, wasu 'yan ta'addan kungiyar ISWAP sun fatattaki mazauna a jihar Borno, sun kuma kona gidaje da dama in ji wata majiya.
Wata kawar dan sanatan da aka hallaka a jihar Kaduna ta bayyana wasu abubuwan da suka faru kafin mutuwarsa. Ta ce an shiga gidansa kafin mutuwarsa da wata biyu.
Gwamnan jihar Borno ya hana wa'azi sakaka, ya kuma umarci hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) ta kame dukkan malamin da ya ke wa'azi ba tare da izinin gwamnati ba
Gwamnatin jihar Filato ta sassauta dokar hana fita a wasu sassan jihar ta Filato. Gwamnan ya sanar da yadda dokar za ta zama mai sassauci ga mutanen yankunan.
Kwamishinan 'yan sanda ya ba da umarnin gaggawa cewa, dole ne jami'ai su nemo wadanda suka kashe dan sanata Bala Ibn Na-Allah. Ya bukaci jama'a su ba da hadin k
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana cewa, yanzu lokaci yayi da zai yi maganin masu tayar da hankulan mutane da kashe-kashe marasa ma'ana a jihar Filato.
Wasu 'yan ta'adda sun kutsa gidan dan sanatan jihar Kebbi, inda suka daureshi suka hallakashi har lahira. A halin yanzu an bayyana ranar da za a yi jana'izarsa.
Arewa
Samu kari