Arewa
A yau ne aka yi jana'izar mahaifin kakakin majalisar dokokin jihar Zamfara wanda ya rasu a hannun 'yan bindiga sanadiyyar bugun zuciya. An yi masa jana'izar Gha
Jami'an NDLEA sun yi ram da wasu mutane biyu da suke kai wa 'yan bindiga wayoyin sadarwar da duk da an katse hanyoyin sadarwa suna aiki. Mun sami hotunansu.
Majiyoyin tsaro sun bayyana cewa, wani kasurgumin dan Boko Haram ya mika wuya yayin da ake ci gaba da ganin 'yan ta'addan na tuba tare da aje makamansu a Borno.
Mai martaba Sarkin Masarautar Zazzau, Alhaji Ahmad Nuhu Bamalli, ya bayyana tsantsar damuwar sa bisa yawaitar matsalolin tsaron a yankin Arewacin Najeriya.
'Yan sanda sun cafke wasu 'yan bindiga da suka addabi yankunan Zamfara da kewaye da kai hare-hare, satar shanu da kuma yin garkuwa da mutane da karbar kudin fan
'Yan bindiga sun shaidawa wasu dangin mahaifin kakakin majalisar jihar Zamfara cewa, tuni mahaifin kakakin majalisar ya mutu sanadiyyar bugawar zuciya inji raho
Sheikh Gumi, malamin addinin islama da ke da'awar tattaunawa da 'yan bindiga ya bayyana wasu hanyoyi da ya kamata 'yan Najeriya su bi domin zama da 'yan bindiga
Rundunar 'yan sanda sun cafke wasu 'yan ta'adda ake zargin 'yan bindiga ne. Wasu daga cikin su sun amsa laifukansu, kuma an yi bincike mai zurfi kan lamarin.
Kwamishina yaɗa labaru na jihar Zamfara, Alhaji Ibrahim Dosara, ya bayyana cewa kwalliya ta biya kuɗin sabulu a matakin datse hanyoyin sadarwa a jihar Zamfara.
Arewa
Samu kari