Arewa
Rundunar 'yan sandan jihar Kano ta gayyaci Muazu Magaji, tsohon kwamishinan ayyuka na Gwamna Abdullahi Umar Ganduje, sashin SBI na siyasa ne suka gayyace sa.
Mun kawo muku cikakken bayani kan Filin yaƙin Mbormi mai tsohon tarihi. kuma wanda ke ɗauke da mazan kwarai da suka yi yaki domin kare martaban Musulmai a baya.
Kungiyar dattawan arewa ta bayyana cewa yan Najeriya na da yanci iri daya domin neman kujerar shugaban kasa Muhammadu Buhari a babban zaben kasar mai zuwa.
Gabanin zaben 2023, kungiyar dattawan Arewa ta bayyana cewa yankin Arewa zata zabi dan takaran shugaban kasa mai ikon sauya lamuran tattalin arzikin kasar da.
A ranar Talata ‘yan bindiga suka kai farmaki kauyen Nakuna da Wurukuchi da ke karamar hukumar Shiroro ta jihar wacce suka janyo asarar rayuka da dama, The Natio
Fusatattun matasa da ake zargin yan kabilar Irigwe ne sun afka fadar sarkin garin sun lalata kayayyaki sakamakon zarginsa da suke yi na rashin daukan matakin da
Mutane 12 ne suka rasa rayukansu sakamakon wani mummunan hatsarin da ya auku a babban titin Yola zuwa Mubi da ke jihar, The Nation ta ruwaito. Motoci biyu wadan
Ana samun bayanai akan yadda ‘yan bindiga suka kai farmaki wasu anguwanni da ke cikin karamar hukumar Shiroro a cikin jihar inda suka halaka fiye da mutane 13 a
Bayan samun nasarar kammala babban taro na ƙasa tare da zaben shugabanni na ƙasa, PDP ta saka ranar taron zaben shugabanni a arewa maso yammacin Najeriya .
Arewa
Samu kari