Arewa
Shugaban hukumar NIQS ya ƙasa kuma tsohon Sakataren watsa labarai ga gwamnan jihar Neja, Malam Danladi Ndayebo, ya rasu bayan hatsarin mota da daren Lahadi.
Dan takarar shugaban kasa a zabe mai zuwa a jam'iyyar Labour ya bayyana abin da zai fi mai da hankalinsa a kai idan ya samu damar gaje kujerar Buhari a 2023.
Babban kotun da ke zamanta a Uke, karamar hukumar Karu a jihar Nasarawa, ta bada umurnin tsare kwamishinan ayyuka na jihar Nasarawa a gidan gyaran hali kan zar
Mataimakin gwamnna jihar Kwara, Mista Kayode Alabi, ya kaɗu da samun labarin rasuwar ɗaya daga cikin hadimansa, Kehinde Obafemi, wanda ya mutu ranar Lahadi.
Gwamnan jihar Kebbi, Abubakar Atiku Bagudu, ya tura kowane ɗaya daga cikin sabbin Kwamishinoni Tara da ya naɗa zuwa ma'aikatun da zasu yi aiki a gwamnatinsa.
Hukumar kwana-kwana ta jihar Kwara ta tabbatar da mutuwar wata matar aure sakamakon fashewar Tukunyar yayin da yake tsaka da girka wa iyalanta Abinci jiya.
Shugabannin kungiyar makiyaya ta Miyetti Allah sunyi zanga-zanga a jihar Benue kan kwacewa da sayar da miliyoyin shanu mallakar makiyaya a jihar. Kungiyar kuma
Gwamnan jihar Gombe, Inuwa Yahaya, ya yi wani karamin garambawul a majalisar zartaswansa yayin da ya rantsar da sabbin kwamishinoni biyu da hadimai ran Litinin.
Yayin da ake cigaba da cece-kuce kan wata ziyara da Saraki ya kai masa Ofis, Hadimin gwamnan jihar Kwara, Alhaji Musibau, ya sauka daga mukaminsa nan take.
Arewa
Samu kari