Arewa
Kwamred Abdullahi Kaura, hadimin tsohon gwamnan Zamfara, Bello Matawalle ya kirayi Gwamna Dauda Lawal Dare da ya yi murabus a kan mulki saboda rashin tsaro.
Mayakan Boko Haram sun kama 'yan kungiyar ISWAP 60 ciki har da kwamandojin kungiyar guda uku a wani samame da su ka kai a karamar hukumar Monguno da ke Borno.
Kungiyar Dattawan Arewa ta gargadi shugaban kasa, Bola Tinubu da kungiyar ECOWAS kan matakin soji a kan Nijar, ta ce matakin soji ba zai haifar da ɗa mai ido ba
Hukumar DWI da ke rajin raya dimukradiyya ta bukaci Shugaba Bola Ahmed Tinubu da ya kafa dokar ta baci a jihar Zamfara don dakile 'yan bindiga da rashin tsaro.
Wasu 'yan bindiga sun yi ajalin wani mutum guda daya tare da sace wasu mutane bakwai ciki har da dan sarkin Bungudu da ke jihar Zamfara a safiyar yau Litinin.
Yanzu muke samun labarin yadda 'yan Arewacin Najeriya suka tafka asara saboda yadda gwamnatin ECOWAS ta dauki mataki kan yadda aka garkame iyakar Najeriya.
Rundunar soji ta yi nasarar hallaka 'yan bindiga uku tare da kubutar da wasu mutane 10 da aka yi garkuwa da su a kananan hukumomin Igabi da Chikun da ke Kaduna.
Kotun da ke zamanta a birnin Abuja da gurfanar da wani sanannen Fasto mai suna Uche Aigbe kan zargin mallakar bindiga kirar AK-47 a cikin majami'arsa a Abuja.
Rundunar sojin Najeriya ta yi nasarar kwamushe wasu 'yan Boko Haram guda biyu a karamar hukumar Konduga da ke jihar Borno bayan wani samame na bazata a jihar.
Arewa
Samu kari