Arewa
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya zargi jam'iyyar PDP da amfani da addini da kuma kabilanci don kawo rudani a jihar kan hukuncin zaben jihar.
A taron da suka gudanar ranar Jumu'a a Kaduna, gwamnonin arewa 19 sun bada tallafin Naira miliyan N180 domin agaza wa mutane da harin sojoji ya shafa a Tusun Biri.
Wani mummunan hatsarin mota ya yi ajalin mutane 12 yayin da fiye da 30 su ka jikkata a Hawan-Kibo da ke karamar hukumar Riyom a jihar Plateau a jiya Alhamis.
Gwamnonin jihohi 19 na Arewa sun shiga wata ganawa a jihar Kaduna don tattauna batun tsaro da tattalin arzikin shiyyar. Sai dai akwai gwamnoni 6 da ba su halarta ba.
Jama’a suna ta tofa albarkacin bakinsu da aka ga Nasir El-Rufai tare da tsohon shugaba kasa. El-Rufai ya yi kus-kus da tsohon shugaban kasa Janar Ibrahim Babangida.
Gwamna Abba Kabir na jihar Kano ya amince da biyan kudaden diyya har biliyan uku ga masu shaguna da 'yan kasuwa a jihar bayan kotu ta tilasta shi.
Shahararren mawakin Najeriya, Oluwatobiloba Daniel Anidugbe, wanda aka fi sani da Kizz Daniel, ya sanar wa duniya cewa akwai jinin Fulani a jikinsa.
Gwamnan jihar Katsina, Umaru Dikko Radda ya nada tsohon soja, Ahmad Daku a matsayin sabon shugaban hukumar Hisbah a jihar tare da nada kwamandansa.
Hukumar jami'an kwana-kwana ta jihar Kano ta tabbatar da tashin gobara a sakateriyar ƙaramar hukumar Gwale da safiyar ranar Laraba, ta laƙume ofisoshi 17.
Arewa
Samu kari