Arewa
Gwamna Alia Hyacinth na jihar Benue ya yi martani kan jita-jitar komawa jam'iyyar PDP daga APC inda ya ce labarin kanzon kurege ne kuma ba ta shi tushe.
Sanatocin Najeriya sun bayyana yiwa dangin wadanda aka kashe a wani yankin jihar Kaduna a makon jiya. Sun ce a yi hakuri, sun dai ba da kyautar kudi.
Wasu 'yan bindiga a jihar Kaduna sun sake bukatar sabbin babura guda biyu bayan sun karbi kudin fansa har naira miliyan 10 daga hannun 'yan uwan wadanda ke hannu.
Gamayyar Sanatoci daga Arewacin Najeriya sun dira a jihar Kaduna don jaje ga wadanda harin bam ya rutsa da su a kauyen Tudun Biri da ke karamar hukumar Igabi.
Wani lauya da ke zaune a jihar Kano, Umar Sa'ad Hassan ya yi hasashen abin da zai kasance a shari'ar zaben jihar Kano, ya ce zai yi wahala Abba Kabir ya yi nasara.
Gamayyar kungiyoyin Arewa a yankin kudu maso yamma sun zargi shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da hannu a rikicin siyasar da ke faruwa a jihar Kano.
Kungiyar Matasa a Arewa ta yi martani kan hukuncin shari'ar zaben jihar Kano inda ta bukaci Kotun Koli ta yi adalci da kuma bar wa mutane abin da su ka zaba.
Kungiyar Kiristoci ta CAN ta yi Allah wadai da harin bam kan masu Maulidi a jihar Kaduna inda ta bukaci sojoji su fifita kare rayukan mutane a kasar.
Wasu tsagerun yan bindiga sun halaka rayuka yayin da suka kai hari kauyuma huɗu a kananan hukumomin jihar Sakkwato tsakanin ranakun Litinin da Talata.
Arewa
Samu kari