Ahmed Musa
Ahmed Musa ya fito ya yi magana game da radin-radin kamuwa da COVID-19. Ya ce jita-jitar da ake yi cewa shi da Iyalina sun kamu da COVID-19 ba gaskiya ba ne.
Kungiyar jama'atu Nasrul Islam wacce ke karkashin jagorancin Sarkin Musulmai ta bayyana cewa jahilci ne wani malamin addini ya danganta cutar coronavirus da kar
Kyaftin din kungiyar kwallon kafan Najeriya, Ahmed Musa, ya nuna godiyarshi ga shuwagabannin ‘yan wasa a kan yadda suke mishi in yana azumi. Amma yace, babu abinda zai hanashi azumin shi tunda ibada ne, kuma baya hana shi...
Rahotanni masu tushe sun bayyana cewar jarumi Ali Nuhu ya ware makudan kudade wajen tura yaron sa Ahmad, zuwa kasashen turai don ya goge a fagen kwallon kafa. Rahotanni sun bayyana cewar jarumi Ali Nuhu ya canja shawarar daya...
Ya zuwa yanzu hukumar koli ta harkokin addinin Musulunci a Najeriya (NSCIA) ba ta tabbatar wa da Musulmin Najeriya ranar da za a yi sallah ba, sai dai ana saka ran hukumar zata iya fitar da sanarwa kowanne lokaci daga yanzu. Ba ka
Samun nasarar kungiyar Super Eagles a wannan wasa, ya bata daar hada maki shida a rukuni na biyu da take tare da kasashen Guine, Burundi da Madagascar. Super Eagles ta samu nasara ta farko a wasan da ta fara buga wa da kasar Burun
Rahotonni dake shigo mana daga sassan Nageriya daban-daban na nuni da cewar an ga jaririn watan Shawwal (watan karamar Sallah) a wasu garuruwa kamar haka: Potiskum da Unguru a Jihar Yobe, Daura a Jihar Katsina Da Jimeta a jihar Ad
Ahmed Musa
Samu kari