Hadarin jirgi
Kaduna - An saki jerin sunayen mutanen da suka samu rauni a harin bam da yan ta'adda suka kaiwa jirgin kasan Abuja-Kaduna ranar Litnin, 28 ga watan Maris, 2022.
Legas - Hukumar sufurin jiragen kasa a Najeriya watau NRC ta sanar da dakatar da sufurin fasinjoji a jirgin kasan Abuja zuwa Kaduna har sai lokacin da hali yayi
Gwamnatin jihar Kaduna ta bayyana halin da ake ciki game da harin Bam din da aka kaiwa layin dogon Abuja zuwa Kaduna ranar Litinin, 28 ga watan Maris, 2022.
Jihar Kaduna - Wasu tsagerun yan bindiga da ake zargin yan ta'adda ne sun tada Bam kan layin dogon jirgin kasan Abuja-Kaduna dauke da daruruwan fasinjojii.
Yanzun nan muke samun labarin faduwar wani jirgin sama kasar China, inda aka ce akalla mutane 133 ne ke cikinsa. Adadi da yawa ana kyautata zaton sun mutu.
Barnar da yan daba suka yi a layin dogo ya tilastawa jirgin kasa da ke zuwa Legas - Ibadan ya tsaya na dan wani lokaci a ranar Asabar, The Punch ta ruwaito. Fas
Jihar Kano - Ministan Sufurin Najeriya, Chibuke Rotimi Amaechi, ya yi gargadin cewa rashin kudi na iya zama cikas ga kammala ginin layin dogon Kaduna zuwa Kano.
Wasu mutum.biyu sun ce ga garin ku nan yayin da wasu biyu suka tsira da rayuwarsu yayin da wani jirgin ruwa da ya ɗakko mutum huɗu ya kife a yankin Rimin Gado.
Labarin da muke samu ya bayyana cewa, wani jirgin sama mai saukar unguku na 'yan sandan Najeriya yi hadari a wani yankin jihar Bauchi jiya Laraba da yammaci.
Hadarin jirgi
Samu kari