Hadarin jirgi
Rahotanni sun tabbatar da an ga jirgin da ya dauko wasu ‘yan kasashen Indiya, Foland, Fakistan da Sri Lanka a wajen rijiyoyin man Ribas da zargin za suyi sata.
A karshen makon nan muka samu rahoto Hukumar NRC mai kula da harkokin jirgin kasa a Najeriya yace babu maganar dawowa aiki a ranar 24 ga watan Nuwamba 2022.
Wasu bayanai da ke shigowa daga ƙasar Tanzaniya sun nuna cewa wani jirgin sama ɗauke da mutane ya samu tangarɗa yayin sauka a Filin jirgi, ya tsunduma Tafki.
Hukumomi a ƙasar Costa Rica sun tabbatar da cewa wani jirgin sama da ya taso daga ƙasar Mexixo ɗauke da mutum biyar ya ɓace a sararin samaniya da tsakar dare.
A Bayelsa, Gwamna ya kira taron gaggawa, ana neman yadda za ayi maganin musibar ambaliya. Mai girma gwamnan ya kira taron majalisar tsaro domin a duba lamarin.
Tun da Muhammadu Buhari ya zama shugaban kasa a karshen Mayun 2015 zuwa yau, a shekara 8, kasafin jiragen Shugaban kasa ya karu da 121%, an batar da N81.8bn
A kalla mutane 30 ne aka ce sun ɓace a yayin da kwale-kwale da ke dauke da mutane 50 ya kife a garin Umunnankwo da ke karamar hukumar Ogbaru na jihar Anambra. A
Ministan sufuri na kasa, Mua’zu Jaji Sambo ya bayyana cewa ba a biya kudi domin a fanshi fasinjojin jirgin da aka dauke ba, kuma jirgin kasan zai cigaba da aiki
Bayin Allah sun mutu yayin da wata mota da ta dauko man fetur ta kife. Wannan hadari ya yi sanadiyyar dinbin mutane da-dama, wasu suna cewa akalla mutane 20.
Hadarin jirgi
Samu kari