Hadarin jirgi
Wani jirgi da ya debo fasinjoji daga Warri zuwa Itakpe ya lalace a dokar daji. Ya lalace tsakanin Ajaokuta ne da Itakpe, NRC ta kai motoci an kwashe fasinjojin.
Yanzy muke samun mummunan labarin yadda wani jirgin sama ya fado kan yara kananana a kasar Ukraine, ya yi sanadiyyar mutuwar mutane 16 a nan take inji rahoto.
Rahotanni daga Nepal sun nuna cewa akalla mutane 16 suka rasa rayuwarsu lokacin jirgin sama makare da fasinjoji 72 ya yi hadari ranar Lahadi, ana kokarin ceto.
An yi alkawarin ceto wadanda aka dauke a tashar jirgin kasa a Edo. Kwatsam sai ga shi ‘yan bindigan su na neman a biya kudin fansar N20m a kan duk mutum daya.
An sace fasinjojin jirgin kasa a Nigeria a jihar Edo shekara Guda Bayan Sace fasinjojin jirgin kasan Abuja Zuwa Kaduna a Nigerian. Wannan matsalar ta fara girma
Hukumar kula da zirga-zirgan jiragen kasa ta Najeriya NRC ta sanar da daukar matakin rufe tashar jirgi ta jihar Edo bayan harin da yan bindiga suka kai jiya.
A yammacin ranar Asabar ne ‘Yan bindiga su ka je tashar jirgin kasa da ke karamar hukumar Igueben a jihar Edo, suka dauke fasinjoji da yawa da za su je Warri.
Mummunan hatsarin ruwa ya ritsa da sama da mutum 100 a kananan hukumomin Koko da Nesse a jihar Kebbi.Manoma 10 sun rasa rayukansu amma ana cigaba da ceto wasu..
Hukumomi a kasar Australia sun tabbatar da faruwar hatsari tsakanin jiragen Helikwafta biyu ranar Litinin, akalla mutum hudu sun kwanta dama wasu na Asibiti.
Hadarin jirgi
Samu kari