Hadarin jirgi
Ma’aikatan harkokin jiragen sama suna shirin gudanar da zanga-zanga a filayen jirgi. Kungiyoyin NUATE, ATSSSAN, ANAP, NAAPE, AUPCTRE sun bayyana haka a Legas.
Matukan jirgin sama har su 2 sun bingire da bacci,hakan yasa ba su sauka da wuri ba a yayin da suka kwaso fasinjoji daga Sudan zuwa kasar Habasha ranar Litinin.
Tun da aka harbi mutane aka ji jirgin Warri-Itakpe ba zai rika tsayawa a Ajaokuta ba. Jirgin Legas zuwa Kano ba zai rika tashi ba saboda ta'adin ‘yan bindiga.
Sababbin bayanai na fitowa game da gidan yarin Kuje da ‘Yan ta’adda suka kutsa. Boko Haram da ‘Yan bindiga suka hada-kai wajen tare jirgin kasan Kaduna-Abuja.
Mu na da labari ‘Yan ta’addan da suka tare jirgin Abuja su na barazanar yanka wadanda suka dauke. Malam Tukur Mamu ya tabbatar da ingancin labarin da yake yawo.
Saura kwanaki wa’adin da Saudi ta bada, amma mafi yawan Maniyyata ba su bar Najeriya ba. Daga Lahadi, babu wani jirgin da ya dauko Maniyyata za a bari ya sauka
Mutane aƙalla 130 da ke cikin wani jirgin sama sun ga tashin hankali muraran yayin da jirgin ya kama da wuta bayan taɓa ƙasa a birnin Miami na ƙasar Amurka.
An dakile wani babban hatsarin jirgin sama a lokacin da wani jirgin sama na Overland Airways ya yi saukar gaggawa a filin jirgin saman Murtala Muhammad da ke Le
An samu karin bayani a game da hadarin da wasu ‘yan jam’iyyar APC suka yi a kan hanyar Abuja. Onimiteim Samuel ya mutu a sanadiyyar hadarin, wasu su na asibiti
Hadarin jirgi
Samu kari