Abun Al Ajabi
Wani bidiyo da ke yawo a soshiyal midiya ya nuno lokacin da wani ango ya yi tsalle cike da murna bayan ya ga fuskar amaryarsa a darensu na farko.
Wata matashiyar budurwa wacce ke da tsukakken kugu da siririn jiki ta bayyana cikin mutane kuma mutane da dama da suka ganta sun dauke ta bidiyo.
Wani ɗan Najeriya da ya yi hijira zuwa ƙasar Canada domin samun ingantacciyar rayuwa, ya tattaro ƴan komatsansa ya dawo gida Najeriya saboda rashin aikin yi.
Zuwa ranar Litinin, 11 ga watan Satumba, hukumar NSEMA ta ce akalla mutum 30 ne suka mutu a hatsarin kwale-kwale da ya afku a karamar hukumar Mokwa ta jihar Neja.
Har yanzu ana ci gaba da tsamo mutanen da suka rasa rayukansu a hatsarin kwale-kwale da ya afku a garin Gbajibo dake karamar hukumar Mokwa ta jihar Neja.
Nyesom Wike, ministan birnin tarayya ya caccaki wasu jami’an hukumar raya babban birnin tarayya (FCTA) saboda tangardar da aka samu a wajen wani taro.
Wani jami'in dan sanda a unguwar Sale Mai Agogo a karamar hukumar Rijau ta jihar Neja, ya harbi wani yaro da kakarsa, a wajen rabon kayan abinci.
Wani mutumin kasar Uganda mai suna Habib Nsikonnene, ya auri mata bakwai a ranar Lahadi, 10 ga watan Satumba. Biyu daga cikin matan nasa yan gida daya ne.
A rahoton da muke samu, an bayyana yadda hukumar NDLEA ta kama wasu miyagun kwayoyi da aka shigo dasu ta hanyar basajarsu a cikin gwangwanayen timatir na waje.
Abun Al Ajabi
Samu kari