Abun Al Ajabi
Ƴan majalisar dokokin jihar Kano sun shirya karrama matashin direban a-daidaita-sahu wanda ya mayar da naira miliyan 15 ga mamallakinsu ɗan ƙasar Chadi.
A rahoton da muke samu, an bayyana yadda wani gini ya fadi kan mutane a jihar Legas, yanzu haka suna cikin tashin hankali a wani asibiti mai zaman kansa.
Wata mata ta haddasa cece-kuce a soshiyal midiya bayan ta wallafa wani bidiyon surukinta yana zagawa da ita don ganin filayen mijinta a kauyen. Bidiyon ya yadu.
Yanzu muka samu labarin yadda kayan abinci suka yi saukar warwas a wasu jihohin Arewacin Najeriya yayin da ake ci gaba da samun tsaiko wajen tsadar kaya.
Matashin mai a-daidaita-sahun da ya mayar da N15m na cigaba da samun yabo daga wajen mutane da dama. Wasu daga ciki sun yi masa kyaututtuka masu gwabi.
Wani direban adaidaita sahu ya sha jinjina daga wajen yan Najeriya a soshiyal midiya bayan ya mayar da tsabar kudi naira miliyan 15 ga wani fasinja.
Tsohon gwamnan jihar Neja, Abubakar Sani Bello, ya bukaci gwamnatin jihar da ta dakatar da fansho da sauran alawun dinsa har zuwa sanda zai bar majalisa.
Majalisar Yarbawa ta duniya ta bukaci daukacin sarakunan kudu maso yamma da su tube gaba daya sarautar da Obasanjo ke da su idan ya ki ba da hakuri.
Wani matashin direba mai tuƙin a-daidaita-sahu ya yi abun a zo a yaba bayan ya mayar da kuɗin da fasinjansa ya manta da su a babur ɗinsa a jihar Kano.
Abun Al Ajabi
Samu kari