Abuja
Kamfanin dillancin labarai na kasa (NAN) ya rawaito cewar daga cikin wadanda suka canja shekar zuwa APC akwai tsohon mataimakin rundunar 'yan sanda na kasa, Udom Ekpoudom da tsohon shugaban karamar hukumar Eka, Francis Ikpon. Shug
Da yake karbar fam din takarar a jiya, Litinin, El-Rufa’i, ya yiwa kungiyoyin godiya tare da shiada masu cewar sun sauke masa nauyi domin ba kankanin tashin hankali ya shiga ba bayan jam’iyyar APC ta fitar da farashin fam din taka
A kidaya ta karshe da aka yi, akwai mutum 14 dake takarar neman jam’iyyar PDP ta tsayar da su takarar shugaban kasa. ‘Yan takarar su ne, tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar; tsohon shugaban majalisar dattijai, David Ma
A yammacin yau, Lahadi, ne kwamishinan ‘yan sanda a jihar Kaduna, Ahmad Abdurahaman, ya tabbatar da cewar jirgin kasa dake jigilar fasinja daga Abuja zuwa Kaduna ya take wasu shanu 52 har lahira. Da yake ganawa da manema labarai
Biyo bayan karamar girgizar kasar ne, hukumar bayar da agajin gaggawa ta birnin tarayya (FEMA) ta fitar da wata takardar tabbatar da samun rahoton afkuwar hakan tare da bayyana cewar mazauna unguwannin Mpape da Maitama sun sanar
Sai dai hukumar bada agajin gaggawa ta Abuja ta danganta faruwar lamarin da wasu sauyi da ake samu a cikin kasa, wanda ake kiransa da suna ‘Seismic’ a turance, kamar yadda shugaban hukumar Abbas G Idriss ya bayyana, haka zalika ya
A yau, Alhamis, ne mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo, ya kaddamar da shirin bayar da tallafi ga kananan 'yan kasuwa a kasuwar Utako dake garin Abuja. A kwanakin baya ne gwamnatin tarayya ta bayyana cewar zata bayar
Jirgin dake dauke da mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo, ya sauka a filin taron gagamin kamfen din jam’iyyar APC a birnin Osogbo na jihar Osun. Ana taron yakin neman zaben ne gabanin zaben gwamna da za a yi a jihar ra
Hatta shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi korafi da tsadar kudin fam din takarar shugaban kasa da aka APC ta yanke masa farashi a kan miliyan N55m. Sai dai wasu masoya shugaba Buhari sun ce kar ya damu da tsadar fam domin zasu ha
Abuja
Samu kari