Abuja
Shugaban bankin Afrika (AfDB), Akinwumi Adesina ya ce fadi-in-fada da ke wakana tsakanin attajirin nahiyar nan, Aliko Dangote da gwamnatin tarayya babbar illa ce.
Shugaban kamfanin mai na NNPCL, Mele Kyari ya mayar da martani mai zafi ga attajiri Aliko Dangote kan zarge-zargensa game da masa zagon kasa a harkar mai.
Rahotanni da muka samu yanzu na nuni da cewa sanata mai wakiltar Imo ta Gabas kuma dan jam’iyyar Labour, Ezenwa Onyewuchi, ya koma jam’iyya mai mulki a kasa ta APC.
Kungiyar matasan Arewa ta janye shirinta na zanga-zanga inda ta ce akwai lauje cikin nadi daga Kudancin Najeriya domin kawo rigima a Arewacin Najeriya.
Shugaba Bola Tinubu ya dawo Abuja daga birnin Accra na kasar Ghana, bayan halartar taron koli na tsakiyar shekara karo na 6 na kungiyar Tarayyar Afirka.
Fitaccen attajirin Afrika, Aliko Dangote, ya ce akwai 'yan Najeriya da suka fi shi arziki. Su tattaro kudinsu daku Dubai da ƙasashen duniya su saka hannun jari.
Sarkin Kano na 15, Aminu Ado Bayero ya taya Baffa Dan Agundi murnar samun mukamin shugaban hukumar NPC inda ya ce tabbas an yi nadin a inda ya fi dacewa.
Yayin da aka amince da biyan N70,000 a matsayin mafi karancin albashi, gwamnonin wasu jihohi sun bayyana cewa sun shirya biyan mafi karancin albashi ga ma'aikatansu.
'Yan majalisar wakilai sun bukaci 'yan Najeriya da kada su shiga cikin zanga-zangar da ake shirin fara kasar nan. Sun bukaci a yiwa gwamnati uzuri.
Abuja
Samu kari