Abuja
Samuel Ortom, gwamnan jihar Benue, a ranar Lahadi da yamma ya ziyarci bulaliyar majalisar dattawa kuma tsohon gwamnan jihar Abia, Sanata Orji Uzor Kalu da gidan
Ma’aikatan ofishin samar da walwalan babban birnin tarayya, Abuja, tare da taimakon jami’an tsaro sun kai samame wani fitaccen gidan karuwai a Abuja, kamar yadd
Gwamnatin tarayya ta sake tsawaita wa'adin da ta diba na hada layikan wayoyi da lambar katin dan kasa zuwa 31 ga watan Disamba mai zuwa kafin ta dau mataki.
Antoni janar na tarayya kuma minsitan shari'a, Abubakar Malami, ya ce ba shi balle ofishinsa a dirar mikiyar da jami'an tsaro suka yi a gidan mai shari'a Mary.
Shugaban hukumar yaki da rashawa da hana yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa, EFCC, ta yi tsokacin kan samamen da jami'an tsaro suka kai gidan Mary Odili.
Jami'an tsaro da suka hada da sojoji da 'yan sanda sun tsinkayi gidan Mary Odili, alkali a kotun kolin Najeriya, matar tsohon gwamnan jihar Ribas, Peter Odili.
Hukumar yaki da rashawa mai zaman kanta, ICPC ta ce ta samo gidaje 301 da aka wawuri kudi aka siya daga jami'an gwamnati a cikin babban birnin tarayya na Abuja.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana cewa, 'yan Najeriya sun manta Allah ne shi yasa matsalolinsu suka ki tafiya. Ya bayyana haka ne a wani taro a Abuja.
Abuja - Sakatariyar jin dadin al'umma na hukumar birnin tarayya Abuja, ta ceci wani dattijo dan shekara 56 a duniya wanda ke kokarin daukar ransa saboda kunci.
Abuja
Samu kari