Abuja
Manajan daraktan hukumar jiragen kasa ta Najeriya, NRC, Fidet Okhiria, ya musanta rade-radin dda ke ta yawo na cewa 'yan ta'adda sun kai wa jirgin kasa farmaki.
Bayan karar da yan jarida suka kai, Jami'an yan sanda sun damke matasan da suka yiwa mai kamfanin jaridar Sahara Reporters, Omoyele Sowore, ribiti yau a kotu.
Sowore ya sha duka a hannun wasu 'yan daba da suka zo wurin shari'ar Nnamdi Kanu. 'Yan sanda sun ga abin da ya faru, amma suka raba fadan suka janye Sowore a wu
Shugaban 'yan awaren IPOB, Nnamdi Kanu ya musanta zargin da ake tuhumarsa da shi a gaban kotu. Ya bayyana a gaban kotu ne bisa zargin aikata ta'addanci a Najeri
Shugaban 'yan awaren IPOB, Nnamdi Kanu, ya gurfana a gaban kotu bayan wasu jami'an hukumar tsaro ta farin kaya sun kawo shi domin fuskantar shari'a,in ji lauya.
Wakilin Birtaniya a Najeriya ya isa babbar kotun tarayya da ke Abuja domin sauraron shari'ar shugaban 'yan awaren IPOB, Nnamdi Kanu. Ya isa wurin karfe takwas.
A yau ne za a ci gaba da shari'ar Nnamdi Kanu da gwamnatin Najeriya. An kawo 'yan sanda, sojoji da DSS a harabar kotu don tabbatar da ba a samu matsala ba ko ka
Wasu masu zanga-zangar EndSARS sun mamaye titunan babban birni tarayya a ranar Laraba. Sun fara tattaruwa a Unity Fountain da ke Abuja kafin su nufi majalisa.
An zargi wasu jami'an tsaro da yi wa wata likita da wasu majinyata mugun duka a babban asibitin Maitama da ke Abuja a ranar Alhamis,lamarin da ya kawo hargitsi.
Abuja
Samu kari