Bola Tinubu
An kuma, mai yiwuwa dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar APC mai mulki, Bola Ahmed Tinubu ya sake fuskantar koma baya a jirgin yakin neman zabensa a jihar.
Rikicin da ake yi a jam’iyyar APC a kan tikitin Musulmi da Musulmi da aka yi a zaben 2023 ya jawo ana wasan tonon silili a kan BOla Tinubu da maganar zaben 2023
Garin Maiduguri, babban birnin jihar Borno ya cika ya tumbatsa a ran Asabar yayin da manyan masu fada aji suka halarci daurin auren yar Sanata Kashim Shettima.
Shugaban kungiyar Yarabawa ta Afenifere, Ayo Adebanjo, ya bayyana ainihin dalilin da yasa kungiyar ta ke goyon bayan Peter Obi, dan takarar shugaban kasa na LP.
A wannan rahoto, mun tattaro jerin wasu daga cikin kusoshin APC da suka fice daga jam’iyyar, ko suke shirin juyawa Bola Tinubu baya saboda ya ki daukar Kirista.
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya bayyana Rev. Daniel Okoh zababben shugaban kungiyar Kiristocin Najeriya (CAN) a matsa.
Za ku ji wanda ya yi takara a APC ya je kotu, yana so a tsaida shi, yace a dakatar da Atiku Abubakar da Tinubu daga neman kujerar shugaban kasa a zaben 2023.
Za a ji Fitaccen mawakin nan mai busa sarewa, Tee Mac Omatshola Iseli, ya gargadi mutanen Najeriya a kan zaben Bola Tinubu ya zama shugaban kasa a zaben 2023.
Jami’an tsaro sun fara farautar wani mutum da har yanzu ba a gano waye shi ba ya yi barazanar kashe duk wanda ya zabi Atiku Abubakar na PDP da Asiwaju Tinubu.
Bola Tinubu
Samu kari